Gwamnatin Amurka ta dakatar da neman katin zama a kasar da na katin zama dan kasa ga 'yan Najeriya. An dauki matakin ne bayan umarnin shugaba Donald Trump.
Gwamnatin Amurka ta dakatar da neman katin zama a kasar da na katin zama dan kasa ga 'yan Najeriya. An dauki matakin ne bayan umarnin shugaba Donald Trump.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na kasa ya bayyana kwarin gwiwar cewa, jihohin Arewa maso Yamma za su ba Tinubu kuri'unsu a zaben bana saboda wasu dalilai.
Gwamnan jihar Kastina, Aminu Bello Masari ya bukaci daukacin bankuna da yan kasuwa a jihar da su ci gaba da karbar tsoffin kudi daga wajen abokan harkarsu.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya isa hedkwatar tsaro domin kaddamar da wasu kayayyaki na ayyukan tsaro na aikin ‘yan sanda. Ya isa wurin 10:15 na Litinin.
Gwamnatin jihar Yobe a ranar Lahadi, 12 ga watan Fabrairu, ta fito ta karyata jita-jitan da aka ta yadawa cewa wasu fusatattun matasa sun farmaki Gwamna Buni.
A labarin da muke samu daga jihar Kano, dan takarar gwamna a jihar a jam'iyyar Labour ya bayyana sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki a jiya Lahadi a yamma.
Jama’a mazauna Onyagede da ke karamar hukumar Ohimini ta jihar Binuwai sun tsorata kan Kaiwa da kawowa wani helikwafta a yankin wanda ke sauke wasu irin sojoji.
Buba Galadima, jigo a jam’iyyar adawar nan ta New Nigeria People’s Party ya ce Gwamnatin Buhari ta tsige baffansa Hassan Albadawi daga mukaminsa kan canza kudi.
Bola Ahmed Tinubu, ‘dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar APC, yace duk labaran kanzon Kurege ne ke yawo kan cewa zai kara aure. Yace Remi Tinubu ta ishesa.
Yanzu muke samun labarin cewa, Allah ya yiwa mahaifin gwamnan jihar Bayelsa rasuwa. Ya zuwa yanzu dai rahoto bai bayyana musabbabin rasuwa dattjon jihar ba.
Labarai
Samu kari