Ana bincike a kasar Isra'ila bayan kama wani sojan ISra'ila ya sanya wa mutum mutumin mamar Yesu Almasihu tabar sigari a baki. Isra'ila na cigaba da kai hari Lebanon
Ana bincike a kasar Isra'ila bayan kama wani sojan ISra'ila ya sanya wa mutum mutumin mamar Yesu Almasihu tabar sigari a baki. Isra'ila na cigaba da kai hari Lebanon
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Kungiyar kare hakkin Bil Adama ta ce alkalumanta sun nuna mutum 123 sun mutu a zamanin Bola Tinubu. A ranar 29 ga watan Mayun 2023 Tinubu ya karbi mulkin kasar.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ce Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bada umurnin dakatar da shugaban EFCC, Abdulrasheed Bawa ne don zarginsa da aokata ba dai-dai ba.
Wani bidiyo na wata musulma sanye da hijabi tana tuka babbar mota cike da kwarewa ya sanya mutane tofa albarkacin bakunansu a soshiyal midiya. Ta kware sosai.
Gwamnan jihar Niger, Umar Bago ya sha alwashin kawo karshen 'yan bindiga a jihar, ya koka kan yadda suka mamaye wuraren da ke cike da arzikin ma'adinai a jihar.
Shugaban kasa Asiwaju Bola Tinubu ya dakatar da Abdulrasheed Bawa, shugaban hukumar yaki da cin hanci da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC).
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa tana aiki ba dare ba rana domin tabbatar da ɗaliban Najeriya sun fara samun rancen kuɗin da babu kuɗin ruwa a watan Satumba.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Imo, Douglas Acholonu, ya kwanta dama. Basaraken masarautar Ishiobiukwu Gedegwum, mai martaba Igwe of Orlu ya tabbatar da haka.
Gwamnati ta karbe lasisin da aka ba wasu filaye. Wannan umarni ya shafi filin ginin jami’ar tsohon Shugaban Kasa Janar Ibrahim Badamasi Babangida a Suleja.
Wani bincike ya gano jerin sunayen sababbin nade-nade 27 da wasu sabbin ma’aikatu da ake zargin shugaba Bola Tinubu ya yi kuma suke yawo a Facebook, karya ne.
Labarai
Samu kari