Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Mahaifiyar Alkalin kotun kostomare dake jihar Imo ta bayyana irin jimamin da take yi bisa kisan gillan da yan bindiga suka yiwa mijinta wanda yake Alkalai a kot
Rahotannin da muke samu da safiyar nan daga jihar Bauchi, sun nuna cewa karamin mataimakin shugaban hukumar yan sanda ta kasa, Lawan Tanko Jimeta, ya rasu.
Wani bawan Allah dan shekara 27 a jihar Kano ya hau kololuwar karfen sabis ya ki sakkowa sakamakon bacewar zunzurutun kudi har N500,000 daga asusun bankinsa.
Gwamnatin jihar Neja ta shiga sahun wasu jihohin arewa da suka maka gwamnatin tarayya a gaban kotun koli a kan manufar babban bankin Najeriya na sauya Naira.
Kamfanin da ke da alhakin buga isassun kudin Najeriya, NSPM, ya karyata labarin cew aba tada isassun kayan aiki da kuma cewa wani kamfanin birtaniya ke bugawa.
Wasu yan bindiga dadi sun kai mumunan hari kan tawagar motocin gwamnan jihar Delta a jihar Anambra inda suka hallaka jami'an yan sanda uku wuta, gwamnan bai cik
Batun canjin takardun kudi ya jawo Gwamnatin tarayya za tayi shari’a da Gwamnatin jihar Neja. Wani Gwamnan Arewa ya bi sahu, ya yi karar Gwamnati a kotun koli
Hankula sun tashi a yankin Punjab na kasar Pakistan inda wasu fusatattun matasa suka kai hari ofishin yan sanda don kwato wani matashi da aka tsare kan zargi.
Kungiyar yan kasuwar arewa ta bayyana goyon bayanta ga umurnin da Gwamna Bello Matawalle na Jihar Zamfara ya bada na kama wadanda ke kin karbar tsaffin naira.
Labarai
Samu kari