Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya jajantawa mutanen da haɗarin kwale-kwale ya rutsa da su a jihar kwara. Haɗarin dai ya yi sanadin rasuwar sama da mutane 100 da ke.
Wasu da ake zaton yan bindiga ne sun yi awon gaba da Eyo Edet, jigon jam’iyyar PDP kuma shugaban gidan man Eyotech Nigeria Limited, a jiharsa ta Akwa Ibom.
Matan sabon kakakin majalisar wakilai, Abbas Tajudeen, sun janyo hargitsi ana tsaka da rantsar da shi a dandamalin zauren majalisa. Matan sun kusa yin dambe.
Gwamnan Kano ya bada umarni rugurguza shatale-talen gaban gidan Gwamnati. Sannan an cigaba da rushe gine-ginen shagunan da ke filin Masallacin Idi na Ƙofar Mata
Yan sanda a Abuja sun gurfanar da wasu matasa marasa aikin yi su 5 saboda lakaɗawa maƙwabcinsu da matarsa dukan tsiya da suka yi. Sai dai matasan sun musanya.
Jigo a jam'iyyar NNPP, Buba Galadima ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu akan tsauraran matakai da yake dauka inda yace hakan zai kawo sauyi a kasar.
Wata matar aure ta watsa wa budurwar mijinta ruwan zafi a fuska inda ta ƙonata a jihar Bauchi. Matar ta haɗa baki ne da ƴar uwarta wajen aikata wannan aika-aika
Dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) Godwin Emefiele, na ci gaba da kasancewa a tsare a hannun hukumar DSS. Emefiele ya shafe kwana biyar yanzu haka.
A yammacin Talata, Dr. Goodluck Jonathan ya yi zaman farko da Bola Ahmed Tinubu bayan hawansa kan mulki. Tsohon Shugaban Najeriyan ne wakilin ECOWAS a Mali.
Labarai
Samu kari