Sojojin Amurka sun kai farmaki tekun Pacific sun kashe mutane 4. Sojojin sun zargi wani jirgin ruwa da safarar makamai. Ministan tsaro ne ya ba da umarnin kai harin.
Sojojin Amurka sun kai farmaki tekun Pacific sun kashe mutane 4. Sojojin sun zargi wani jirgin ruwa da safarar makamai. Ministan tsaro ne ya ba da umarnin kai harin.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya ziyarci Ibrahim Traore na kasar Burkina Faso. An saki sojojin saman Najeriya 11 da aka rike a kasar da jirginsu.
Sanata Ahmed Ibrahim Lawan ya saki jawabin kar-ta-kwana game da labarin cewa wasu mabiyansa sun yiwa gwamna Mai Mala Buni na Yobe jifar shaidan a garin Gashua.
Wani tsoho a Najeriya ya tattara kayansa da gadonsa ya dawo banki da zama saboda an ki bashi sabbin Naira da zai iya siyan magani a asibitin da yake jinya.
Za a ji tarihin yadda ‘Dan takaran APC a babban zaben 2023, Bola Tinubu ya samu sarautar Jagaban. An yi nadin sarautar ne a ranar 26 ga watan Fubrairu 2006.
Wani matashi ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan ya baje kolin cikin hadadden gidansa na laka. An kawata shi da kujeru, talbijin da sauran kayan alatu.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta yi umurnin rufe kantin siyar da kaya mai suna wellcare kan kin karbar tsoffin kudi.
Wata mata ta yi rashin rayuwarta bayan asibiti sun ki karbar haihuwarta saboda mijin ya gaza iya samo tsabar kudi daga banki ko dillalan kudi watau masu POS.
Yan bindiga masu garkuwa da mutane a jihar Neja sun kai wasu hare-hare wanda yayi sanadiyar mutuwar DPO na yankin Paiko, Mukhtar Sabou, da wasu yan sanda hudu.
Mahaifiyar Alkalin kotun kostomare dake jihar Imo ta bayyana irin jimamin da take yi bisa kisan gillan da yan bindiga suka yiwa mijinta wanda yake Alkalai a kot
Rahotannin da muke samu da safiyar nan daga jihar Bauchi, sun nuna cewa karamin mataimakin shugaban hukumar yan sanda ta kasa, Lawan Tanko Jimeta, ya rasu.
Labarai
Samu kari