Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
Wani dan Najeriya ya haddasa yar dirama a jirgin sama bayan ya nemi jakar kilishinsa ya rasa. Ya hana fasinjoji sauka daga jirgin yayin da ya shiga bincike.
Shugaba Bola Tinubu ya dakatar da shugaban hukumar EFCC, Abdulrasheed Bawa bisa zargin taka muhimmiyar rawa yayin sauya fasalin Naira, ya bukaci a bincike shi.
Wani matashi dan Najeriya ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan ya angwance da sahibarsa tsohuwar baturiya da ta girme masa. Hotunan aurensu sun yadu.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya shiga ganawa da tsohon shugaban ƙasa a mulkin soja, Abdulsalami Abubakar, a fadarsa da ke Villa a birnin tarayya Abuja.
Babban basaraken Agura na Gbagura, Oba Saburee Babajide Isola Bakre, Jamolu II, ya riga mu gidan gaskiya. Basaraken ya rasu ne a ranar Laraba 14 ga watan Yuni.
Mutum mafi tsawo a Najeriya, Afeez Agoro Oladimeji, ya rasu yana da shekaru 48. Jarumin ya rasu bayan ya yi fama da rashin lafiya a ranar 14 ga watan Yuni 2023.
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya ba da umarnin dakatar da shugaban Hukumar Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa (EFCC), Abdulrasheed Bawa a jiya Laraba. Sanarwar dakatarwa.
A ranar Laraba, 14 ga watan Yuni ne aka umurci Mohammed Umar Abba ya zama mukaddashin shugaban hukumar EFCC bayan dakatar da Abdulrasheed Bawa daga kujerarsa,
Hukumar Kwastam ta kama wasu mutane dauke da buhunan fatu da kuma naman jaki 414 a iyakar jihar kebbi suna kokarin ketare kasar Najeriya zuwa kasashen ketare.
Labarai
Samu kari