Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Fusatattun mutane a garin Dansadau sun kai hari ga dan majalisar Zamfara, Kabiru Mikailu, bisa zargin yin watsi da su, yayin ziyarar Gwamna Dauda Lawal zuwa yankin.
Gwamnatin jihar Yobe a ranar Lahadi, 12 ga watan Fabrairu, ta fito ta karyata jita-jitan da aka ta yadawa cewa wasu fusatattun matasa sun farmaki Gwamna Buni.
A labarin da muke samu daga jihar Kano, dan takarar gwamna a jihar a jam'iyyar Labour ya bayyana sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki a jiya Lahadi a yamma.
Jama’a mazauna Onyagede da ke karamar hukumar Ohimini ta jihar Binuwai sun tsorata kan Kaiwa da kawowa wani helikwafta a yankin wanda ke sauke wasu irin sojoji.
Buba Galadima, jigo a jam’iyyar adawar nan ta New Nigeria People’s Party ya ce Gwamnatin Buhari ta tsige baffansa Hassan Albadawi daga mukaminsa kan canza kudi.
Bola Ahmed Tinubu, ‘dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar APC, yace duk labaran kanzon Kurege ne ke yawo kan cewa zai kara aure. Yace Remi Tinubu ta ishesa.
Yanzu muke samun labarin cewa, Allah ya yiwa mahaifin gwamnan jihar Bayelsa rasuwa. Ya zuwa yanzu dai rahoto bai bayyana musabbabin rasuwa dattjon jihar ba.
Sanata Ahmed Ibrahim Lawan ya saki jawabin kar-ta-kwana game da labarin cewa wasu mabiyansa sun yiwa gwamna Mai Mala Buni na Yobe jifar shaidan a garin Gashua.
Wani tsoho a Najeriya ya tattara kayansa da gadonsa ya dawo banki da zama saboda an ki bashi sabbin Naira da zai iya siyan magani a asibitin da yake jinya.
Za a ji tarihin yadda ‘Dan takaran APC a babban zaben 2023, Bola Tinubu ya samu sarautar Jagaban. An yi nadin sarautar ne a ranar 26 ga watan Fubrairu 2006.
Labarai
Samu kari