Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce ba ya nadamar goyon bayan tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai cewa zai ci gaba da ƙarfafa Musulmi su mara masa baya.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce ba ya nadamar goyon bayan tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai cewa zai ci gaba da ƙarfafa Musulmi su mara masa baya.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
An shiga jimamin rasuwar tsohon kwamishinan gidaje na jihar Legas, Bosun Jeje wanda ga riga mu gidan gaskiya a ranar Asabar, 2 ga watan Agustan 2023 a Legas.
Bayan Shugaba Tinubu ya cire tallafin mai, 'yan Najeriya sun shiga mayuyacin hali na tattalin arziki a kasar da kuma tashin farashin kayayyaki na masarufi.
Fitaccen lauyan Bola Ahmed Tinubu ya binciki magabatansa da su ka yi mulki a baya. Wale Olanipekun SAN ya ce kyau a binciki duk shugaban da aka yi a kasar nan.
Shugaban IPMAN na jihar Ribas, Joseph Obele, yace farashin litar man fetur zai karye ya dawo ƙasa da Naira 200 kowace lita idan matatun man kasar nan suna aiki.
Tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo ya musanta cewa ya amince da bayar da kwangilar $6bn ta samar da wutar Mambilla ga kamfanin Sunrise Power a shekarar 2003
Gwamnatin Uba Sani ta dauki matasa 7,000 aiki da nufin kara su a cikin rundunar Jihar ta ’yan sa-kai (KASVS), domin su hana ’yan bindiga sakat a jihar Kaduna.
Yayin da ake cikin halin yunwa, ana zargin wani dalibi a makarantar horas da 'yan sanda a Kano ya rasa ransa sakamakon rashin abinci mai gina jiki da wahalhalu.
Gwamnan jihar Kaduna Malam Uba Sani ya ba jami'an tsaro umarnin gudanar da bincike kan kisan da ƴan bindiga suka yi wa wasu masallata a ƙaramar hukumar Ikara.
Wata baturiya ta garzaya soshiyal midiya don fallasa wani masoyinta dan Najeriya wanda ya barta tana da cikin mako 39 a Turai sannan ya auri wata a Najeriya.
Labarai
Samu kari