Fadar White House ta bayyana cewa har yanzu Shugaba Trump bai yanke shawara kan batun tsagaita wuta ba, ya yi fatali da abubuwan da aka gabatar a yanzu.
Fadar White House ta bayyana cewa har yanzu Shugaba Trump bai yanke shawara kan batun tsagaita wuta ba, ya yi fatali da abubuwan da aka gabatar a yanzu.
Rahotanni daga karamar hukumar Danja ta jihar Katsina, sun nuna cewa mutanen gari sun halaka wani mai shago bayan ya yi ajalin matashi a garin Kokami.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC), ta bugu ruwan cikin Abubakar Ahmad Sirika, kanin tsohon ministan sufurin jiragen sama, Hadi Abubakar Sirika.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bukaci al'ummar Najeriya da su karfafa hadin kan da ke tsakanin su domin samar da dawamammen ci gaba a kasar.
Tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami ya sa ‘yan sanda sun yi ram da Mahdi Shehu. Jami'ai sun tsare shugaban kamfanin na Dialogue a garin Abuja.
Jam’iyyar APC ta ce zaman lafiya ake bukata a Kano ba rushe masarautu ba. Ahmad Aruwa ya zargi gwamnatin Abba Kabir Yusuf da neman tsige Sarakunan da aka kawo.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai kazamin hari kan al'umma a yankin karamar hukumar Shiroro ta jihar Neja inda suka halla mata biyu da wasu maza hudu.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa mutane miliyan 88.4 ne suke tafiyar da rayuwarsu cikin matsanancin talauci a Najeriya. Ma'aikatar noma ce ta tabbatar da haka.
Don ɓullo da tsare-tsare da za su taimaka wajen rage tsadar farashin iskar gas, gwamnatin tarayya ta gana da wasu manyan masu ruwa da tsaki a masana'antar.
Wata kotun majistare da ke yankin Sabo-Yaba a jihar Legas, ta garkame malamin addini Azuka Ohez da matarsa, Mary Ohez kan zargin damfarar kudi miliyan 33.8.
Shugaban cocin Adoration Ministry da ke Enugu, Fasto Mbaka ya fito fili ya yi fallasa kan fastocin bogi masu shirya mu'ujizar karya da ba da bayanan karya.
Labarai
Samu kari