Mutumin da ke ikirarin shugabantar hukumar PFIPC, Adeniyi Adeyemi, ya aika da budaddiyar wasika ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bukaci a kafa kwamiti.
Mutumin da ke ikirarin shugabantar hukumar PFIPC, Adeniyi Adeyemi, ya aika da budaddiyar wasika ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bukaci a kafa kwamiti.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta zartar da hukunci kan karar da ke naman hana hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) amincewa da zaben ADC.
Babbar kotun jiha ta soke naɗin Olola na Ola, Oba Johnson Ajiboye, wanda Gwamna Ademola Adeleke ya yi saboda abin da ta bayyana da rashin bin tsarin doka.
Gwamnatin tarayya ta ce tana shirin biyan ma'aikatan lafiya na SSANU da NASU da suke bin gwamnnati tun shekarar 2022. SSANU da NASU sun tsunduma yajin aiki
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sokoto ya bayyana farin cikinsa da yadda masu kudi suka gudanar da azumin watan ramadan. Ya ce sun kyauta da suka taimaki mabukata
'Yan daba sama da 50 ne aka kama a Kano dauke da muggan makamai don yunkurin tayar da hankali a lokacin hawan sallah yayin da 'yan sanda sun tabbatar da kama su.
Yayin da ake fama da tsadar kayayyaki a Najeriya, shahararren attajiri a Najeriya, Aliko Dangote ya bayyana hanyar da za a saukar da farashin kayayyaki a Najeriya.
Wasu 'yan bindiga sun kashe dan sanda da ƙona motar sintiri a wani farmaki da suka kai shingen bincike na rundunar da ke Abakaliki, jihar Ebonyi.
Wasu bata gari sun yi karfin hali yayin da suka yiwa 'yan sanda a jihar Akwa Ibom lokacin da ƴan sandan suka kama wani mai suna Udo da ake nema ruwa a jallo.
A cewar wata majiya ta kusa da marigayin, Ogbonnaya Onu wanda tsohon ministan kimiyya da fasaha a mulkin Buhari, ya rasu a Abuja bayan fama da rashin lafiya.
Rundunar sojojin NAF sun yi nasarar halaka tulin ƴan bindiga yayin da suka kai samame mafakar manyan ƴan bindiga a kananan hukumomi 3 a Zamfara jiya.
Labarai
Samu kari