Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ambaci sunayen rukunin waus kungiyoyi da ke dauke da matakai a matsayin 'yan ta'adda, ya ce gwamnatinsa za ta murkushe su.
Tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) Godwin Emefiele, zai cigaba da zama a gidan gyaran hali na Kuje bayan ya kasa cika sharuddan belinsa.
Ministar jin kai da walwalar jama'a, Dakta Betta Edu ta samu mukamin shugaban kwamitin ministoci a kungiyar ECOWAS bayan amincewar Bola Ahmed Tinubu.
Wani fusataccen mutum ya haddasa yar dirama a coci yayin da ya kai farmaki da karnukansa domin nuna rashin jin dadinsa kan ayyukansu. Lamarin ya yadu.
Allah ya yi wa diyar Sarkin Kano Ado Bayero rasuwa a safiyar ranar Talata, 28 ga watan Nuwamba. Hauwa Lele, kanwa ce ga sarkin Kano na yanzu da kuma sarkin Bichi.
Wata dalibar Jami'ar Obafemi Awolowo da ke jihar Osun, Subair Enitan ta kwana a gadon asibiti bayan shafe awanni 58 ta na wanki babu kakkautawa a jihar Osun.
Tsagerun yan bindiga sun yi garkuwa da akalla mutum 100 bayan sun farmaki wasu kauyuka a jihar Katsina da karamar hukumar Maru ta jihar Zamfara saboda haraji.
Rundunar 'yan sanda ta samu nasarar kama Ozo Jeff Nweke, wanda ake zargi da daukar nauyin matan da suka fito zanga-zanga zigidir a jihar Anambra.
Babbar kotun jihar Ondo ta gamsu da hujjojin masu kara, ta yanke wa matashin da aka gurfanar bisa tuhumar kisan makocinsa hukuncin kisa ta hanyar rataya.
Kwamitin gudanar da gasar ya roki gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq, da ya bayar da filin gina cibiyar haddar Alkur’ani a jihar. Hassan ya zama gwarzo.
Labarai
Samu kari