Mutumin da ke ikirarin shugabantar hukumar PFIPC, Adeniyi Adeyemi, ya aika da budaddiyar wasika ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bukaci a kafa kwamiti.
Mutumin da ke ikirarin shugabantar hukumar PFIPC, Adeniyi Adeyemi, ya aika da budaddiyar wasika ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bukaci a kafa kwamiti.
Yakubu Musa da Ja’afar Ja’afar sun tuntubi mijin matar nan domin yi wa bangarorin adalci, ya jero dukkan abin da ya ce ya sani a zargin da ake yi wa Nasa'i Gwadabe.
Kwankwaso ya yi suka ga geamnatin tarayya ne ganin yadda lamuran tsaro suka birkice a kasar. Kungiyar matasan tace Tinubu na iya kokarinsa na shawo kan matsalar
Hatsarin ya faru ne da safiyar ranar sallah yayin da al'umma ke kokarin dawowa daga sallar idi. Mutane biyu sun fada kogin Legas yayin da hukumomi ke kokarin ceto su
Akwai euraren shakatawa da ke cike da ababen tarihi da nishadi wanda ya kamata dukkan wanda ya ke jin Kaduna ya ziyarta domin bawa idonsa abinci.
An shiga jimami bayan ɗan tsohon gwamnan Kofi, Mohameed Ibrahim Idris ya yanki jiki ya fadi jim kadan bayan dawowar shi daga sallar idi a birnin Tarayya Abuja.
Gwamna Muhammed Inuwa Yahaya ya tsawaita hutun karamar sallah har zuwa ranar 12 ga watan Afrilu, 2024 domin ba mutane musamman ma'aikata damar yin shagali.
Mai alfarma sarkin musulman Najeriya, Alhaji Sa'ad Abubakar, ya buƙaci al'umma su ci gaba da taimakawa juna har bayan watan Ramadan kuma su yi wa shugabanni addu'a.
Rundunar sojojin Najeriya ta na ci gaba da samun nasara kan 'yan ta'adda bayan sake cafke kasurgumin dan ta'adda da ke nema ruwa a jallo a jihar Adamawa.
Yayin da aka yi ta cece-kuce kan abin da ya aikata, Malamin Musulunci, Sheikh Musa Lukuwa ya magantu kan dalilinsa na jagorantar sallar idi a jiya Talata.
Masana'antar fina-finai ta Nollywood ta tafka babban rashi bayan jarumai akalla hudu sun rasa rayukansu a yau Laraba 10 ga watan Afrilu a hatsarin jirgin ruwa.
Labarai
Samu kari