An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
An samu asarar rayukan bayin Allah bayan aukuwar wani mummunan hatsarin mota a jihar Kwara. Mutum 25 sun riga mu gidan gaskiya yayin da wasu suka raunata.
Gwamnatin jihar Osun ta sanar da fara biyan ma'aikatan jihar naira dubu goma sha biyar yayin da 'yan fansho za su samu naira dubu goma don rage radadin talauci.
Sheikh Mohammed bn Othman ya ce an fito da tsarin Agile domin a gurbata tarbiyar matan Arewa. Shugabar cibiyar CGE, Habibah Mohammed ta fayyace yadda Agile ke aiki.
Babbar kotun Tarayya ta yi hukunci kan shari'ar mai taimakon Boko Haram da kuma hukumar DSS inda alkali ya kori karar kan saba ka'idar kotuna a kasar.
Wasu sanatoci da suka haɗa da Sanata Wamakko daga Sakkwato da Sanata Okphebolo daga Edo sun buga kuskure yayin zaman haɗin guiwa ranar Laraba a zauren NASS.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya yi kira ga mahukuntar gidan soja da su ƙara girke dakarun sojoji a shiyyar Arewa maso Gabashin Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya isa majalisar tarayya domin gabatar da kasafin kudi na shekarar 2024 a ranar Laraba, 29 ga watan Nuwamban 2023.
Sabon shugaban ma'aikatan jihar Kano, Musa Abdullahi ya gargadi ma'aikatan jihar da su guji zuwa wurin aiki a latti inda ya kafa musu lokacin zuwa aiki.
Kotun Koli ta yanke hukunci kan yiyuwar ci gaba da amfani da tsaffin takardun naira ko akasin hakan. Kotun ta ce 'yan Najeriya za su ci gaba da kashe tsaffin kudin.
Labarai
Samu kari