Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta zartar da hukunci kan karar da ke naman hana hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) amincewa da zaben ADC.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta zartar da hukunci kan karar da ke naman hana hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) amincewa da zaben ADC.
Osi Balogun na Ibadanland, Oba Gbadamosi Adebimpe ne ya gabatar da sunan Oba Olakulehin a matsayin wanda ya dace ya zama sabon Sarkin kasar Ibadan.
Gwamnatin Jigawa ta amince da N1.1bn domin siyan kayan abinci da suka hada da shinkafa da taliya domin sayarwa ma’aikatan gwamnati kan farashi mai rahusa.
Binciken kwa-kwaf ya tabbatar babu gaskiya kan jita-jitar da ake yadawa cewa Betty Akeredolu, matar tsohon gwamnan Ondo, Rotimi Akeredolu ta auri kaninsa.
Babbar kotun tarayya mai zama a jihar Legas ta yanke wa Bobrisky hukuncin ɗaurin watanni 6 ba tare da zabin taraya ba yau Jumu'a, 12 ga watan Afrilu.
Ministan wutar lantarki ya bayyan cewa tashin dala ne ya haddasa karin kudin wutar lantarki wa 'yan rukunin Band A. Kuma dole sai dala ta sauka kafin a rage kudin.
Mai shari’a Rahman Oshodi na kotun laifuffuka da ke Legas, ya bayar da belin Godwin Emefiele a kan Naira miliyan 50 tare da mutane biyu da za su tsaya masa.
Rahotanni sun ce ‘yan bindigar sun yi garkuwa da Rogers a kusa da gidansa da ke Rumuosi a Fatakwal da misalin karfe 9 na daren ranar Alhamis, 11 ga watan Afrilu.
Farashin cinikayya a Najeriya ya fi na Amurka sau hudu zuwa biyar.An samu hauhawar farashi a kasashen Afirka 14. Bankin Duniya ya fadi dalilan da ya sa haka
Wasu gwamnoni akalla uku sun tsawaita hutun Ƙaramar Sallah zuwa ranar Jumu'a, 12 ga watan Afrilu, 2024 domin bai wa ma'aikata damar shagali tare da iyalansu.
Labarai
Samu kari