Fadar White House ta bayyana cewa har yanzu Shugaba Trump bai yanke shawara kan batun tsagaita wuta ba, ya yi fatali da abubuwan da aka gabatar a yanzu.
Fadar White House ta bayyana cewa har yanzu Shugaba Trump bai yanke shawara kan batun tsagaita wuta ba, ya yi fatali da abubuwan da aka gabatar a yanzu.
Rahotanni daga karamar hukumar Danja ta jihar Katsina, sun nuna cewa mutanen gari sun halaka wani mai shago bayan ya yi ajalin matashi a garin Kokami.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da miyagun makamai sun kai hari a wani kauyen jihar Kogi. 'Yan bindigan sun halaka mutum hudu a yayin harin da suka kai.
Wani matashi da ke yi wa kasa hidima mai suna Samuel ya rasa ransa yayin kallon wasan Najeriya da Afirka ta Kudu a jiya Laraba 7 ga watan Faburairu.
Wasu 'yan bindiga sun hallaka wani babban basaraken gargajiya a jihar Kogi, Cif Olayinka Ojo da ke sarautar Ohi-Ogidi a karamar hukumar Ijumu a jihar.
Tsohon Gwamnan Zamfara ya zama gwarzon Ministoci. Kungiyar matasa ta ce a duk ministocin da Bola Ahmed Tinubu ya nada, babu mai kokari kamar Bello Matawalle.
An raba sama da Naira tiriliyan 6 daga asusun tarayya na FAAC a shekarar bara. Mun kawo bayanin kudin da aka ba kowane Gwamna daga FAAC a shekarar ta 2023.
Basaraken gargajiya na Asaba, babban birnin jihar Delta, Mai martaba Obi (Prof.) Joseph Chike Edozien, ya rasu, a yayin da yake shirye-shiryen bukin cika shekaru 100
Babban jigon jam’iyyar APC a jiha Delta, Cairo Ojougboh, ya yanke jiki ya mutu yayin kallon wasan kwallo tsakanin Najeriya da Afrika ta Kudu a gasar AFCON 2023.
Majalisar dokokin jihar Osun ta dakatar da shugaban karamar hukumar Ede ta Kudu, Mr. Lukman Afolabi saboda furta kalaman cin mutunci ga kakakin majalisar jihar.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya nada tsohon sifetan ‘yan sandan Najeriya, Mohammed Dikko Abubakar babban mukami yayin da tsaro ke kara kamari.
Labarai
Samu kari