Latest
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya bayyana cew agwamnatinsa zata jira taga matakin da gwamnatin Legas zata ɗauka kan rahoton kisan masu zanga zanga a bara .
Legit.ng Hausa ta tattaro wasu daga cikin tsofaffin ‘yan kwallon da yanzu rayuwarsu ta zama abin tausayi. A halin yanzu su na fama da muguwar fatara da kadaici
Rahoton da NBS ta fitar ta bayyana yadda tattalin arzikin Najeriya ya karu da kashi mai tsoka. Najeriya ta samu kari a tattalin arzikin kasar a kwata na uku na
Ko da bai yi suna a Duniya ba, da wuya a samu ‘dan kwallon da ya fi Faiq Bolkiah kudi. Tsohon ‘Dan wasan kungiyar Chelsea da Arsenal ya ba Dala biliyan 20 baya.
Babu mamaki kasar Amurka ta hukunta gwamnatin Najeriya a dalilin cin zarafin farar hula. Ana zargin jami’an tsaro da yi wa masu zanga-zanga kisan kiyashi.
Ifeanyi Ejiofor, Lauyan shugaban kungiyar masu rajin kafa kasar Biafra ta IPOB ya ce tunda jami’an DSS su ka kama Nnamdi Kanu, ba su bar shi ya sauya tufafi ba.
Gwamnatin shugaba Buhari ta sanya hannun kan wasu kudurorin doka da suka shafi sauyin yanayi a Najeriya. Dokokin guda biyu yanzu sun shiga tsarin dokar a Najeri
Alakaluman da suka fito daga jihar Katsina sun nuna cewa an samu raguwan kai hare-haren yan bindiga da satar mutane a faɗin jihar na tsawon watanni huɗu baya
Amurka - Bankin Duniya ya gargadi gwamnatin Najeriya cewa yan Najeriya milyan shida na iya fadawa cikin bakin talauci sakamakon hauhawar farashin kayan abinci.
Masu zafi
Samu kari