Latest
Jim kadan bayan ayyana Najeriya a matsayin kasar da ba ta tauye hakkin addinai daga kasar Amurka, wata hukuma a kasar Amurka ta ce hakan ba daidai bane ko kadan
Yayin da ake sa ran za a yi aikin Hajji bana, gwamnatin Najeriya ta fara sa rai kan adadin mutane da za a tura aikin Hajjin bana. Adadin zai yi kasa da na baya.
Rahotannin dake hitowa daga wurin musabakar karatun alkur'ani da hukumar yan sanda ta shirya a jihar Kano, DPO na karamar hukumar Takai ne ya samu nasara ta 1.
Wasu kungiyoyin musulmi sun fara zanga-zanga bayan wani Farfesa a Jami'ar LAUTECH da ke Ogbooso, jihar Oyo ya umurci wata daliba a tsangayar koyon aikin malaman
Yanzu muke samun labarin cewa, akalla mutane uku sun mutu, 121 sun kamu a jihar Nasarawa sakamakon barkewar cutar kwalara a wasu kananan hukumomi biyu na jihar.
Hukumnar kula da jin dadin alhazai ta kasa (NAHCON) ta bayyana cewa ko shakka babu za a ga sauyi a farashin kudin Hajjin bana saboda hauhawar farashin abubuwa.
Rikici ya kunno kai tsakanin kai tsakanin kungiyar malaman makaranta da gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufai kan batun shirya jarrabawar kwarewa ga malama
Wata kotun shari'a da ke zamanta a Fagge jihar Kano ta tura wani matashi Alhassan Yusuf gidan yari bayan ya amsa laifinsa na satar wani kare da aka kiyasta kudi
Hukumar aikin hajji ta kawo sababbin salo a 1423, Mahajjata za su yi Hajjin zamani. Za a a ba maniyyata kyautar waya, da wasu sababbin abubuwa hajjin bana.
Masu zafi
Samu kari