
Latest







Bangarorin Abdulaziz Yari da Yarima suna rikici a kan rajistar ‘Ya ‘yan jam’iyyar APC. Shugaban APC na riko a Zamfara ya ce babu dalilin sake yin wata rajista.

Shugaban kamfanin 'Dangote Group,' Aliko Dangote, ya koma mataki na 117 a jerin masu kuɗin duniya, a cikin wani sabon rahoto da jaridar Bloomberg ta fitar.

Tsohon Minista, Salomon Dalung ya ce mun shiga halin la-haula a Najeriya a kan tarkuwa da mutane, ya ce iIdan Jami’an tsaro sun ga dama, za su iya kama miyagu.

Domin tabbatar da jin dadin sojojin Najeriya, an samar musu da jirgin da zai ke daukar su zuwa gida yayin da suke kan hutun wucin gadi. An tsara yadda zai yi ai

Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya bayyana cewa kama Sunday Igboho da Nnamdi Kanu da gwamnati ta yi ya nuna cewa tana iya magance matsalar tsaro a kasar.

Shugaban rikon kwaryan jam'iyyar All Progressives Congress, APC, a karamar hukumar Yola ta kudu, Sulaiman Adamu, ya caccaki shugaba Muhammadu Buhari, DailyNige.

Wasu da ake zargin ‘yan asalin yankin Biyafara (IPOB) ne sun kashe jami’an ‘yan sanda hudu yayin da wasu suka kai hari kan ofishin ‘yan sanda da ke Anambra.

Fitaccen dan wasan kwallon kafa na duniya, Lionel Messi, ya amince da kulla yarjejeniya da PSG a kan kwantaragin shekaru biyu da damat tsawaitawa zuwa uku.

Abeokuta - Ministan lafiya, Osagie Ehanire, ya bayyana cewa zazzabin cizon sauro wato (Malaria) na kashe akalla mutum tara a kowace awa ɗaya a faɗin Najeriya.
Masu zafi
Samu kari