Latest
Wasu miyagun yan bindiga da ba'a san ko suwaye ba sun bi tsakar dare sun kone hedkwatar yan sanda a jihar Imo, sun hallaka jami'in ɗan sanda dake bakin aiki.
Wani dalibi a Jami'ar Tarayya da ke Jiyar Oyo, Bolu ya bayyana yadda masu garkuwa suka ciyar da shi da yan uwansa danyen rogo da masara tsawon sati biyu da suke
Bayan saka ranar zaben sabbin shugabannin jam'iyyar APC na kasa, jiga-jigan jam'iyyar suna ta cece-kuce tare da maganganu kan watan Fabrairun da aka saka .
Wani malamin jami'a ya caza ka dalibansa yayin da ya basu tambayoyin jarrabawar da a cewarsa shi ma ba zai iya amsa su ba da kansa a matsayin Malamin jami'a.
Ministar kudi, kasafin kudi da shirye-shiryen kasa, Zainab Ahmad Shamsuna, ya bayyana cewa Gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari zata cire tallafin man fetur a 202
An gurfanar da shugaban karamar hukuma a birnin tarayya Abuja kan zarginsa da karbar cin hanci daga hannun wani dan kwagila. Hukumar yaki da rashawa ta ICPC, ta
Abuja - Ministan Labarai da al'adu, Lai Mohammed, a ranar Talata, ya jaddada cewa babu kisan kare dangin da ya faru a Lekki Toll Gate ranar 20 ga Oktoba, 2020.
Wani kare, Gunther VI, da ya gaji dumbin dukiya ta biliyoyi ya ɗaga ɗaya daga cikin gidajen alfarman sa dake Amurka, zai siyar da shi kimanin miliyan N13m.
Legit Hausa ta kawo bayanai dalla-dalla kan yadda dalibai za su duba sakamakon jarabawar WAEC na 2021 da aka saki a ranar jiya Litinin, 22 ga watan Nuwamba.
Masu zafi
Samu kari