Latest
An samu wasu kungiyoyi masu zaman kansu da suka tarawa Babagana Umara Zulum kyautar N50m. Wadannan kungiyoyi su na jin dadin aikin da ya ke yi a jihar Borno.
An kusa birne wani dattijo mazaunin Shanghai da ransa, bayan an yi zaton ya mutu, inda aka kai shi ma'adanar gawawwakin a likkafini a babban birnin da korona.
Wasu daga cikin masu son takarar shugaban kasa a PDP sun yi asarar kudin fam. Shugaban PDP, Iyorchia Ayu ya amince da aikin da kwamitinsu David Mark ya yi.
Shugaban jam'iyyar na jihar, Shehu Sagagi ya bayyana yadda bayan tarbar bakon, ya bukaci lemo, hakan yasa suka tafi nemo masa, kafin su dawo sun tarar dashi.
Gwamnan Kaduna ya ayyanawa na-kusa da shi wanda yake sha’awar ya zama ‘dan takara. Nasir El-Rufai ya yi watsi da hadiminsa, kila Dattijo ba zai kai labari ba.
Jagoran jam'iyyar APC na kasa kuma dan takarar shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ce karuwar mutane da ke aiki don samun tikitin takarar shugaban kasa
Wani abun fashewa ya kuma tashi a kusa da wani kamfanin Man Fetur a jihar Imo ranar Laraba, tuni aka tabbatar da mutuwar mutum biyu a karamar hukumar Oguta.
Tukur Jangebe, Kwamishinan harkokin addini na Jihar Zamfara ya yi murabus daga mukaminsa bayan ya gano ina shirin tsige shi daga kujerarsa akan yanayin wa’azins
Labarin da ke iso mu ya bayyana cewa, jam'iyyar APC a halin yanzu ta dage ranar rufe sayar da fom din takara zuwa ranar 10 ga watan Mayu. Ta yi karin haske akai
Masu zafi
Samu kari