Latest
Daya daga cikin yan takarar shugaban ƙasa a PDP kuma gwamnan Ribas, Nyesom Wike, ya ce ƙasar nan na bukatar shugaba mahaukaci da zai saita komai kan hanya.
Abubakar Malami, Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya (AGF) kuma Ministan Shari’a, ya yi magana kan wasu motoci masu tsada da aka baiwa wasu mukarrabansa a Kebbi.
Ministan Sufuri a tarayyan Najeriya, Rotimi Amaechi, ɗaya daga cikin masu hangen kujera lamba ɗaya, ya ce manyan masu muhimmanci ƙasa ne suka lalata Najeriya.
Tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo, ya ce Najeriya da sauran ƙasahen duniya da duk halin da ake ciki mai wucewa ne watarana, ya bukaci a koma ga Allah.
Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya yi wa fursunoni 90 afuwa a gidajen gyaran hali daban-daban da ke jihar, Daily Trust ta rahoto. Gwamnan ya yi wa f
EFCC ta na binciken yadda aka yi wa wasu manyan masu laifi afuwa a Najeriya. Zargin da ake yi shi ne, ma’aikatan shari’a sun karbi kudi hannun marasa gaskiya.
Kisan gillar da aka yi wa wani soja, A. M da matar da ya ke shirin aure, yayin da su ke hanyarsu da zuwa Jihar Imo ya janyo cece-kuce a kasar nan. Bayan kisan n
Inibehe Effiong, wani mai rajin kare hakkin bil’adama, ya na barazanar maka gwamnatin tarayya kara akan yadda Shugaba Muhammadu Buhari ya tsawaita wa’adin Shuga
Gwamna Aminu Masari na jihar Katsina ya yaba wa takwaransa gwamnan Ribas bisa namijin kokarin da ya yi lokacin matsalar yan awarwn IPOB da suka so shiga jiharsa
Masu zafi
Samu kari