Latest
Tashar gidan talabijin na AREWA24 ta samar da sabon fannin shirya fina-finai masu kayatarwa, wanda zai shirya wasu fina-finai masu kyau zuwa karshen shekara.
Jami'an tsaro sun ceto mutane biyar da aka yi garkuwa da su wuraren dajin Dansadau a karamar hukumar Maru dake jihar Zamfara bayan kwashe kwana takwas a wurin.
NNPC ta fitar da Biliyoyi da za a gyara titunan da suka kwararrabe, NUPENG ta ce Gwamnoni da jami’an gwamnati na neman cinye kudin, hakan zai jawo yajin-aiki.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Udom Emmanuel, ya yi ikirarin cewa wata kungiya ta mayu ta maka gwamnatin jihar a gaban kotu saboda gina cibiyar bauta ta kirista.
Rukayya Mustafa matar aure ce mai shekaru 24 da aka shiga har gida aka halaka ta a yankin Dambare da ke jihar Kano. Sun lakadawa wa yaranta biyu mugun duka.
An gano inda Olusegun Obasanjo da manyan tsofaffin Sojojin kasa suka karkata. Akwai rade-radin cewa Obasanjo da tsofaffin sojoji sun hakura da Atiku Abubakar.
Kungiyar matan Kannwood K-WAN ta nemi shahararren mawaki, Naziru Ahmad wato Sarkin waka ya janye kalamansa kan matam fim ko ta maka shi a gaban kotun Musulunci.
Bayan dogon zaman da kungiyar malaman jami'o'in Najeriya ASUU tayi cikin daren Litinin, majalisar zartaswar kungiyar ta amince a tafi yajin aikin jan kunnen gwa
Ku na da labari cewa a daren yau ne ya kamata kungiyar ASUU ta cin ma matsaya a kan batun sake shiga yajin-aiki. Amma sai aka ji an canza dakin da ake yin taro.
Masu zafi
Samu kari