Latest
‘Yan kasar Chinan da aka kama ma’aikatan kamfanin Sinohydro ne; wani kamfanin samar da wutar lantarkin kasar Sin da ke kula da aikin samar da wutar lantarki na
Jagoran jam'iyyar APC na ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa, Bola Tinubu, ya yaba wa shugaban ƙasa Muhammadu Buhari bisa kulawa da nuna damuwa da jam'iyar APC.
Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da kisan sojoji goma sha takwas, jigatar sojoji takwass da kuma mutuwar biyu a farmakin da 'yan ta'adda a yankin Kanya.
Bakano ya zama Shugaban Kungiyar Injiniyoyi ta Duniya (World Federation of Engineers). Wannan ba kawo ba ne face Engr Mustafa Balarabe Shehu daga Yakassai.
Rikicin da barke cikin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ya dau sabon salo yayinda wata wasikar Gwamna Mai Mala Buni na jihar Yobe ke karyata jawabin.
Wani mummunan hatsari da ya auku a kan babbar hanyar Legas zuwa Ibadan kusa da ma'akatar ivada ta MFM ya lakume rayukan adadin mutane mai yawa da ba'a sani ba.
Mutanen garin Shimfida a karamar hukumar Jibia ta jihar Katsina sun fara gudun tsira bayan zargin cewa rundunar sojoji ta janye dakarunta daga wannan yankin.
Babban kotun tarayya da ke Abuja ta tsayar da ranar 17 ga watan Afrilu don sauraron karar neman tsige Gwamna Bello Matawalle na Jihar Zamfara saboda ficewarsa d
Wani magidanci ma'aikacin gwamnati ya roki Kotun Abuja ta taimaka masa da cece rayuwarsa a hannun matarsa dake yunkurin raba shi da duniya bayan ya bata kudi.
Masu zafi
Samu kari