Latest
Hukumar yan sandan jihar Kaduna ta bayyana cewa ta damke wani Mohammed Giwa, wanda ake zargi da kisan marigayi Muhammad Maisaka, tsohon jami'in Soja sama..
A safiyar ranar Laraba ne labarin rasuwar DIG Joseph Egbunike ta riski rundunar 'yan sandan Najeriya.An ruwaito yadda ya rasu ranar Talata, minti 10 a asibiti.
Majalisar dattawan Najeriya ta zauna a yau dinnan, ta yi watsi da bukatar da shugaba Buhari ya mika majalisa domin gyara dokar zabe ta 2022. An bayyana dalilin.
Jami'an Kwana-kwana suna can suna kokarin gashe wuta da ta kama wani gini mai bena uku a unguwar Mushin a Legas bayan wani tanka dauke da man fetur ta kama da w
Birnin Kebbi - Gwamnatin jihar Kebbi ta tabbatar da kisan hafsoshin hukumar Sojoji da tsagerun yan bindiga daga jihar Neja suka yi a Kebbi. Rahotanni sun bayya
Tawagar ministocin Buhari ta yi hadari, ana fargabar 'yan sanda hudu sun mutu a wurin hadarin. Rahoto ya bayyana yadda hadarin ya faru a wani yankin jihar Delta
Gwamna Mai Mala Buni na jihar Yobe ba zai taba komawa kujerar Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna yace.
Majalisar dattawa ta tabbatar da sunayen mutane biyar da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika mata a matsayin kwamishinonin hukumar yaki da rashawa ta ICPC.
Wasu yan bindiga sun farmaki jerin gwanon motocin mataimakin gwamnan jihar Kebbi ranar ranar Talata da daddare yayin da yake kan hanyar komawa gida a wani kauye
Masu zafi
Samu kari