Latest
Duk da cewa Kwankwaso ya bayyana cewa har yanzu bai sauya sheka zuwa jam’iyyar ta NNPP ba, ya ce kungiyarsa ta siyasa, National Movement, tuni ta shiga NNPP.
Wani matashi mai suna Manya ya wallafa hotunansa tare da mahaifinsa wanda ya baiwa wani bangare na hantarsa kuma an yi aikin cikin nasara cike da farin ciki.
Jihar Legas - An gurfanar da Ms. Ogbulu Chindinma Pearl, a kotun laifuka na musamman dake unguwar Oshodi a jihar Legas kan laifin raba man fetur a taron biki.
Sama da tubabbun yan Boko Haram 500 aka yaye daga shirin horaswa da sauya tunani a sansanin horaswar dake Mallam Sidi, karamar hukumar Kwami dake jihar Gombe.
Muhammadu Buhari ya amince a hukunta wadanda suka jawo wahalar man fetur a Najeriya bayan an shigo da wani fetur wanda yake kunshe da tulin sinadarin Methanol.
Rikici na kara ƙamari a jihar Akwa Ibom tun bayan da gwamnan ya bayyana wanda yake son ya gaje shi a 2023, wasu mutum 2 daga cikin kwamishinoni sun aje aiki.
A wata hira da aka yi da Ayo Fayose kafin zaben Edo a 2020, ya ce bayan Godwin Obaseki ya samu tazarce a PDP, zai yaki wadanda suka taimaka masa irinsu Wike.
An tattaro cewa hatsarin ya afku ne a lokacin da wata mota kirar Toyota Carina mai lamba KTL 251QG, ta kwace a kusa da Nuhu Bamalli Polytechnic da ke Zaria.
Za a ji cewa Najeriya za ta rika asarar sama da Naira 1 a duk rana bayan fashewar kayan aiki a karamar hukumar Nembe a jihar Bayelsa ya kawowa gwamnati cikas.
Masu zafi
Samu kari