Latest
Bayan takkabar da abokin takarar Bola Tinubu na gaske kuma Musulmi, matakin ya fusata wasu ƴaƴan jam'iyya musamman mabiya addinin Kirista, ta faru a Delta.
Fitaccen jarumin fina-finan Nollywood, Kenneth Okonkwo, ya fice daga jam’iyyar All Progressives Congress mai mulki kan matakin tikitin takarar shugaban kasa na.
Najeriya - Cikakken bayani akan yadda dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, Bola Tinubu, ya kaurace wa zaben gwamnonin Arewa maso.
Wa su Mahajjatan Najeriya sunyi korafi akan yadda hukumar kasar Saudiyya ta nuna musu bambanci a zama na Muzdalifa a lokacin aikin Hajjin bana. Rfahoton BBC.
Za a ji kwararren Lauya ya ce babu inda Tinubu ya keta dokar kasa saboda ya tsaida Musulmi daga Arewacin Najeriya ya zama ‘dan takarar mataimakin shugaban kasa.
A ranar Talata, 12 ga watan Yulin 2022, 'yan ajin su shugaban kasa Muhammadu Buhari sun kai masa ziyara tare da gaisuwar sallaha a gidansa dake Daura, Katsina.
Gwamnoni sun nuna rashin jin dadin yadda Bola Tinubu ya dauko abokin takararsa. Hakan ta sa dole Gwamnonin APC sun yi zama da Shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Tsohon Sanata ya wanke Kashim Shettima daga zargin alaka da ‘Yan Boko Haram. Ana tuhumar 'dan takaran APC da hannu wajen rikicin Boko Haram da sace 'Yan Chibok.
Babachir Lawal ya yi kaca-kaca da Bola Tinubu a kan dauko abokin takara Kirista. Tsohon Sakataren Gwamnatin bai goyon bayan takarar Sanata Kashim Shettima.
Masu zafi
Samu kari