Latest
Rotimi Amaechi ya ziyarci inda ‘yan ta’adda suka tare jirgin Kaduna-Abuja. Amaechi ya ce rashin kayan aikin ya jawo an tafka asarar dukiya, sannan an rasa rai.
Fasinjoji da yawa da suka shiga jirgin kasan Abuja-Kaduna da aka kai wa hari a daren ranar Litinin, har yanzu ba a tantance yawansu, a cewar gwamnatin jihar Kad
Tsohon Gwamna Rabiu Kwankwaso ya yi karin haske a kan dalilin barinsa Jam’iyyar PDP. Kwankwaso ya bayyana abin da ya yi sanadiyyar ficewarsa daga jam’iyyar PDP.
Mambobin kungiyar ‘Yan kasuwan Najeriya, TUC, suna cikin wadanda harin da aka kai jirgin kasa ranar Litinin a Jihar Kaduna ya ritsa da su har suka rasa rayukans
Babban kotun tarayya da ke Benin City, Jihar Edo, ta yanke wa wata mata Debest Osarumwense hukunci, saboda taimakawa danta da ake zargi da aikata damfarar intan
Mazaunan jihar Gombe sun garzaya Kotu, sun nemi a tilasata wa Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Shikeh Pantami, ya fito takarar kujerar gwamnan jihar
'Yan ta'adda sun kai hari tashan jirgin kasa na da ke kan hanyar Abuja zuwa Kaduna, Channels Television ta ruwaito. Majiyoyi sun ce yan ta'adda sun saka bam ne
Labari da dumi-dumi ya bayyana cewa, an tashi daga wasan share fagen shiga gasar kofin duniya da za a yi Qatar, wanda Super Eagles ta Najeriya ta buga da kasar
Kwamishinan lafiya na jihar Katsina, Injiniya Yaƙubu Nuhu Ɗanja, ya samu raunin harbin bindiga yayin harin da yan ta'adda suka kai kan jirgin ƙasa a Kaduna.
Masu zafi
Samu kari