Latest
Gwamnatin Jihar Kaduna ta ce dakarun sojojin Najeriya sun kashe yan bindigan da suka kai hari makarantar sojoji ta NDA da ke Kaduna. An rahoto cewa jami'an sojo
An tsinci gawar dalibai mata na jami'ar Chukwuemeka Odumegwu Ojukwu, na Igbariam, Jihar Anambra a ranar Asabar a dakin kwanansu, The Punch ta rahoto. Wata majiy
Fadar Buckingham ta sanar da cewa za a birne sarauniya Elizabeth II ranar 19 ga watan Satumba.Akwatin gawarta za a a jiye tun daga Laraba don ganawa da jama'a.
Gwamanan jihar Ebonyi, David Umahi, ya bayyana cewa ɗan takarar shugaban ƙasa a inuwar LP watau Peter Obi, ya kara ɗaga darajar Ibo a bangaren harkokin siyasa.
Gwamna Nyesom Wike na Jihar Rivers a ranar Asabar ya tarbi daruruwan mambobin APC da suka shigo PDP. Wadanda suka hallarci taron sun da aka yi a Port Harcourt
Gwamnan jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya, yace jam'iyyarsa ta APC na da karfin da zata lallasa Atiku Abubakar a shiyyar arewa maso gabas a babban zaɓen 2023.
Sheikh Ahmed Gumi yace shugaban kasa Muhammadu Buhari baya son kasar nan kamar yadda yake kaunarta.Gumi yace hakan yayin martani kan kamen Malam Tukur Mamu.
Miyagun ‘Yan bindiga sun dauke Basarake, ana zargin sun yi garkuwa da shi a Owerri. Abin ya faru ne a gaban wani ofishin Mai martaban a unguwar Tetlow a jiya.
Shahrarren Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Mahmou Gumi, ya yi kira ga Hukumar tsarin farin kaya, DSS, ta gaggauta sakin Tukur Mamu ko ta kai shi kotu.
Masu zafi
Samu kari