Latest
Hukumar kula da talla na Najeriya, ARCON, ta ce ta shigar da kara kan kamfanin Meta Platforms Incorporated (masu Facebook, Instagram da WhatsApp) da wakilin ta
Shirun da gwamnonin jam’iyyar PDP biyar masu biyayya ga tsagin Nyesome Wike na jihar Ribas suka yi ya sa cikin shugabannin jam’iyyar adawar ya duri ruwa sosai.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai gabatar da kasafin kudi N19.76 tiriliyan na shekarar 2023 ga majalisar tarayyar kasar nan a ranar Juma’a da karfe 10 na safe.
Rahotanni sun ce jam’iyyar All Progressives Congress APC za ta kaddamar da yakin neman zabenta na shugaban kasa na 2023 a ranar Litinin, 10 ga watan Oktoba.
Mamakon ruwa ya yi awon gaba da motar wani shahararren Malamin Islama, Sheikh Abdulganiyu Nuraini, tare da ɗalibansa biyu, duk Allah ya musu rasuwa ranar Asabar
Watanni uku bayan yan bindiga sun farmaki gidan yarin Kuje wanda yayi sanadiyar tserewar fursunoni da dama, har yanzu ba a ji doriyar fursunoni fiye da 400 ba.
Jama'a a yankin Lekki da ke jihar Lagas sun shiga rudani a ranar Lahadi bayan ani matashi ya yanke jiki ya fadi matacce yayin da yake tsaka da buga kwallo.
Prince Tonye Princewill yace kila 2023 ya je zagaye na biyu saboda abubuwan da ya hango. Princewill ya shiga Labour Party da APC kuma ya yi aiki da Bola Tinubu
Mambobin kungiyar IMN, Musulmai maboya akidar Shi’a,sun koma kotu suna bukatar a aike Sifeta Janar na ‘yan sanda da Daraktan asibitin kasa na Abuja, gidan yari.
Masu zafi
Samu kari