Latest
Yayin ganawa da gwamnonin da suka ɗare madafun iko karkashin inuwar APC, Buhari ya bayyana abinda ke ransa game da wanda zai gaje shi a babban zaɓen 2023 .
wasu yan takarar jam’iyyun biyu sun mallaki tikitin takara ba tare da hamayya ba ga dukkan alamu kuma sun zage damtse don ganin sun yi nasarar darewa kujerun.
Mista Kahinda Otafire, ministan harkokin cikin gida na kasar Uganda, ya fada wani halin bayan ya furta wasu kalamai da ke nuna cewa talaka ba zai shiga aljanna.
Wasu bayanai da suka fito sun nuna yadda gwamna Aminu Tambuwal na Sokoto ya nemi shawarin mutum uku kafin ya sanar da janye takara da kuma komawa bayan Atiku.
Bidiyon tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, kuma 'dan takarar shugabancin kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana ya na kwasar rawa tare da iyalansa.
An tattaro cewa, taron ana yin sa ne kan batun zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam’iyyar da za a yi a ranakun Talata da Laraba a mako mai zuwa a Abuja.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tofa albarkacin bakinsa kan hanyar da za a bi wajen zaben dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC a zaben fidda gwani da za
Mawaki Davido Adeleke ya yi shagube ga tsohon hadimin shugaban kasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad, sakamakon kaye da ya sha a zaben fidda gwanin jam’iyyar APC.
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arziƙin ƙasa ta'annadi EFCC ta na neman wani toshon ɗan majalisar tarayya ruwa a jallo bisa tsallake beli da kauce wa sharia
Masu zafi
Samu kari