Latest
Oluwagbadura ya bayyana yadda ya kwashi hannunsa a hannun wasu ‘yan sanda wadanda su ka tatse shi a Soliki,Aguda a Legas, inda su ka tilastasa fitowa da N100k.
Sanata Elisha Abbo ya ki yarda ya yi taya Bola Tinubu kamfe saboda ya dauko musulmi. A jiya ‘Yan jam’iyyar ta APC sun fatattaki Sanatan na Arewacin Adamawa
Yan sanda a Jihar Kano sun kama wani da ake zargin yana daga cikin furunoni da suka tsere daga gidan yarin Kuje a unguwar Rangaza a karamar hukumar Ungogo.
An yi kira ga babban kotun tarayya da ke Abuja, a ranar Juma'a 30, ta soke takarar Asiwaju Bola Ahmed Tinubu gabanin babban zaben shugaban kasa na shekarar 2023
An nada Farfesa Folasade Ogunsola a matsayin mace ta farko da ta fara zama shugaban jami'ar Legas (UNILAG). Ogunsola ta yi nasara ne cikin mutane bakwai da aka
Mutane biyu sun riga mu gidan gaskiya sakamakon mummunan hatsarin mota da ya faru a hanyar Kiyawa zuwa Jahun a Jihar Jigawa. Kakakin hukumar tsaro ta NSCDC na J
Wani dan luwadi a yankin Falasdinawa ya bakunci kiyama yayin da wasu mutane suka guntule kansa a yammacin kogin Jordan, duk dai a yankin da ake yawan cece-kuce.
A yau muka ji Muhammadu Buhari ya nuna gwamnatin tarayya tana kashe makudan kudi a kan tallafin man fetur. Shugaban kasar yace ba sam za ayi ta tafiya a haka ba
Shugaban ƙasar Amurka, Joe Biden, ya bayyana cewa ba laifi ba ne sarrafa wiwi domin samar da magani. Ya bayyana hakan ne ta shafin Twitter a wani yunƙuri na cik
Masu zafi
Samu kari