Latest
Ki kwatanta daukar ‘yar aiki kawai sai ki gano cewa ta daban ce da wacce ta bayyana miki a zahiri, to irin haka ne ya faru da wata ‘yar Najeriya. Matar wacce su
Jami’an ‘yan sandan jihar Bayelsa sun damke wani boka Kan zargin sama da dadi da kudin wasu kwastominsa har N1.5 biliyan da dalolin bogi da aka kama shi dasu.
Mahaifin wani yaro mai shekaru 19 ya shiga tsaka mai wuya bayan dan shi ya yi wa malamar shi mai shekaru 28 cikin shege.Malamar ta ce za ta aure shi idan ya so.
Darakta Janar da kwamitin yakin neman zaɓen shugaban kasa a inuwar PDP, Tambuwal ya zauna da takwaransa na jihar Benuwai, Samuel Ortom a Makurdi kan rikicin PDP
Jam'iyyar Adawa a Nigeria tace dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC bazai iya ba abinda ya kamce shi shine yaje ya huta ya kula da iyali a gida legas.
Wasu matasa 'yan Najeriya sun kwashi garabasa yayin da suka shigar da kudadensu a caca. An bayyana yadda wani ya yi hasashen wasanni da aka gudanar a Qatar.
yadda wani mutum ne yayi kokarin gwada amintakar da ke tsakaninsa da wadda yake so ya aura dan yin rayuwa da samun 'ya'yansa, sai dai kash labari ya lalace
Tsohon gwamnan jihar Enugu kuma sanata a inuwar jam'iyyar PDP, Chimaroke Nnamani, yace yana fatan Bola Tinubu ya zama shugaban ƙasa ne saboda kishin al'umma.
Dan takarar shugaban kasa na PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya kalubalanci takwaransa na APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya yi bayani a kan dukiyarsa gabannin zabe.
Masu zafi
Samu kari