Latest
Mr Godwin Emefiele, shugaban babban bankin Najeriya CBN ya isa fadar shugaban kasa Muhammadu Buhari a yau Alhamis 16 ga watan Fabrairu bayan sanarwar Buhari.
Ɗan takarar kujerar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku zai kammala yaƙin neman zaɓen sa a jihar sa ta Adamawa a ranar Asabar ta ƙarshen makon nan da muke.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bayyana cewa ba shi ba sulhu da bangaren shugabancin PDP karƙashin Dakta Iyorchia Ayu wanda Atiku Abubakar ke goyon baya.
Kotu ta zauna a ranar Laraba 15 na watan Fabrairu don cigaba da sauraron karar da gwamnonin jihohi suka yi kan FG da CBN game da hana amfani da tsaffin naira.
Shehu Sani, tsohon sanatan mazabar Kaduna ta tsakiya ya shawarci gwamnoni da ke fushi da jam'iyyarsu su tattara kayansu su koma jam'iyyar Omoyele Sowore ta AAC.
Wata kyakkyawar matashiya yar Najeriya da ke aikin kanikanci ta samu komawa birnin UK da zama inda a yanzu ta mallaki digiri na biyu daga jami’ar Coventry.
Gidan cin abinci na Gusto, an ce wasu 'yan mata sun gamu da matsala yayin da suka debi girki amma saurayinsu ya gudu ya barsu da biya. Labarin karyane, Gusto.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shirya tafiya kasar Habasha, birnin Adiss Ababa domin halartan taron gangamin shugabannin kasashen nahiyar Afrika karo na 36.
Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas ya bayyana cewa shi baya yiwa Bola Tinubu aiki kuma baya yin adawa da dan takarar shugaban kasar na APC gabannin babban zabe.
Masu zafi
Samu kari