Latest
Tsohon ɗan takarar gwamnan Kaduna kuma tsohon Sanata, Shehu Sani, yace masu kai hari Ofisoshin INEC tare da kone kayayyakin zaɓe makiyan ci gaba ne a kasar nan.
wata kotun tarayyace a abuja ta sanar da hukuncin a yau tana mai zargin shugaban hukumar yan sanda kan kin bin umarnin kotun bisa zargin take hukunchin nata
Jam'iyyar APC ta kirkiri manhaja, ta kaddamar da ita don tarawa Tinubu da Shettima tallafin kudi daga 'yan Najeriya gabanin zaben 2023 mai zuwa nan kusa kadan.
Wasu mahara da ba'a gane su waye ba sun bindigae, Slami Ifeanyi, fitaccen matashin mawaki ɗan shekara 31 a duniya a jihar Anambra, kudu maso gabashin kasar nan.
Matashiyar budurwa ta burge mutane da dama a soshiyal midiya saboda yadda ta kame kanta tare da kama sana’a. Dalibar tana Tuya kosai ne domin kula da bukatunta.
jamiyyar apc a nigeria ta kaddamar da shirinta na neman taimakon yakin neman zaben shekarar 2023 bayan fara yakin neman zaben kamar yadda hukumar zaabe ta sanar
Babban jigon NNPP a matakin kasa ya bayyana yin murabus yayin da ake tunkarar zaben 2023 nan da badi. Jam'iyyar APC ta bayyana sha'awarta ga Ningi ya dawo gida.
Mai Alfarma Sarkin Musulmai, Alhaji Sa'ad Abubakar na III, yace ba gudu ba ja da baya a kokarinsa na faɗa wa masu rike da madafun iko gaskiya domin su zata amfa
Wasu na cewa idan Bola Tinubu ya zama shugaban kasa, babban birnin tarayyan zai koma Legas. APC PCC tace ba za a dauke Birnin Tarayya daga Abuja zuwa Legas ba
Masu zafi
Samu kari