Latest
Yayinda ake saura yan kwanaki kalilan zaben gwamnonin jiha a Najeriya, Legit Hausa ta tattaro muku jerin yan takara kujerar gwamna karkashin jam'iyyar PDP.
Ku yafe min dan Allah,Na Tuba Domin ba Laifi na bane, na Birki ne, Inji Direba Dan Katobara Daya Ja Mota ta Haɗu da Jirgin Ƙasa a Lagos 6 Suka Sheka Barzahu
Wata amarya ta bayyana kudin da ita da mijinta suka kashe lokacin da sukayi aurensu na farko a cikin kotu kuma ta baiwa mutane shawara su yi hakan idan zai fi.
Jam'iyyar LP tayi barazanar cewa za ta umurci mambobinta da magoya baya su yi zanga-zangan lumana a dukkan ofisoshin hukumar zabe mai zaman kanta na kasa, INEC.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kutsa kai rukunin gidajen Grow homes estate da ke yankin Kubuwa a babban birnin tarayya Abuja, sun yi garkuwa da akalla mazauna 9.
Gaba da gabanta Aljani ya taka wuta: Yadda Zaratan Sojojin Najeriya Suka Tsinkayi Wani Caji Ofis Cike Da Ƴan Sanda Tare da Gyarawa Wani ɗan Sanda Zama Tsaf
Yayin da ake tunkarar babban zaben gwamnoni da mambobin majlisar wakilan jihohi, jam'iyyar APC a Ogun ta haɗu da goyon baya a shirin gwamna na neman tazarce.
Yan sanda sun kama wani mutum mai suna Semiu Adegesin dan shekara 45 kan zarginsa da sakacin barin bindigarsa da harsashi a fili inda yara suka saba wasa a Ogun
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben ranar 25 ga watan Fabrairun 2023 ya fada wa magoya bayansa ba zai gajiya ba sai ya kwato nasararsu.
Masu zafi
Samu kari