Latest
Yayin da ake tunkarar babban zaben gwamnoni da mambobin majlisar wakilan jihohi, jam'iyyar APC a Ogun ta haɗu da goyon baya a shirin gwamna na neman tazarce.
Yan sanda sun kama wani mutum mai suna Semiu Adegesin dan shekara 45 kan zarginsa da sakacin barin bindigarsa da harsashi a fili inda yara suka saba wasa a Ogun
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben ranar 25 ga watan Fabrairun 2023 ya fada wa magoya bayansa ba zai gajiya ba sai ya kwato nasararsu.
Jam'iyyar Action Democratic Party (ADP) ta ƙasa ta dakatar da shugabannta na jihar Kaduna nan take bayan gano kulle-kulle da cin amanar da yake shirya mata.
Mu'azu Babangida Aliyu, taohon gwamnan a jihar Neja da ke arewa ta tsakiya a Najeriya ya musanta rahoton da ake yaɗawa cewa ya sauya sheka daga PDP zuwa APC.
Jami'an hukumar tsaro na NSCDC sun yi nasarar cafke wasu gungun masu sarrafa kudaden jabu dauke da miliyoyin dallar Amurka da sabbin naira za su kai wa wani.
Yayin da zabe ke kara matsowa, jam'iyyar NNPP mai kayan marmari ta fatattaki ɗan takarar mataimakin gwamna da wasu shugabanninta a jihar Katsina kan cin amana.
A rahoton nan, za a ji wasu daga cikin gwamnonin jihohi sun soma shirye-shiryen shiga kotu da Ministan shari’a, Abubakar Malami da Gwamnan CBN, Godwin Emefiele.
Wasu 'yan daba sun yi ruwan duwatsu kan ayariɓ tawagar kamfen ɗan takarar gwamna karkashin inuwar Labour Party a jihar Kaduna, Jonathan Asake, sun jikkata 4.
Masu zafi
Samu kari