Latest
Kungiyar IPMAN ta dillalan man fetur ta bayyana rashin amincewarta da ci gaba da karbar tsoffin kudi duk da kuwa CBN ya ce ci gaba da kashe kudaden kamar kotu.
Za a gane ashe Bola Tinubu ya yaudari Peter Obi da Jam’iyyar LP ne, ya ci zabe. Mukarrabin Goodluck Jonathan ya bayyana dabarar da Tinubu ya yi wajen doke PDP.
Bola Tinubu ya fadawa zababbun ‘yan majalisa matsayarsa a kan rabon mukamai. Wasu ‘yan majalisar sun tabbatar da zaben Gwamna da ‘Yan Majalisa ne a gaban Tinubu
Jigon jam'iyyar APC ya bayyana gaskiyar dalilin da yasa dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC ya fito a matsayin wanda ya yi nasara a zaben shugaban kasa.
Kungiyar kwadugo ta kasa watau NLC ta yi barazanar shiga yajin aiki nan da mako ɗaya matukar gwamnatin tarayga ba ta magance karancin naira da ma Fetur ba.
Shugaban Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa ba bu inda ya hana CBN da Antoni Janar su yi biyayya ga hukuncin Kotun koli kan tsoffin naira .
Gwamnan jihar Ogun, Prince Dapo Abiodun, ya bayyana cewa nan gaba kaɗan yan Najeriya zasu barke da murna bayan hukuncin da Kotun koli ta yanke kan sauya naira.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a jihar Katsina ta koma bayan ɗan takarar gwamnan APC a jihar, Dikko Umar Radda. Ta juyawa ɗan takarar gwamnanta baya
Yayin da ya rage kwanaki 5 gabanin zaben gwamna a Najeriya, Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa ya fara jiyo ƙanshin zarcewa kan kujerarsa a zaben ranar Asabar.
Masu zafi
Samu kari