Latest
Shugaban Najeriya, Alhaji Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa sabbin shugananin sojin Najeriya, sufeta janar da yan sanda da mai ba da shawara kan tsaron ƙasa (NSA).
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sallami dukkan shugabannin hukumomin tsaro da IGP na ƙasa daga aiki, ya kuma ƙara wa Malam Nuhu Ribado matsayi.
Gwamnatin tarayyan Najeriya karkashin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya koma teburin tattaunawa da ƙungiyoyin kwadugo kan batun cire tallafin man fetur.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gana da shugaban kamfanin Dangote, Alhaji Aliko Dangote da kuma shugaban kamfanin Microsoft, Bill Gates a birnin da ke Abuja
Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai kai ziyarar farko zuwa kasar Faransa, wannan shi ne karon farko da shugaban zai fita waje tun bayan rantsar da shi a watan Mayu.
Wani matashi ɗan Najeriya mai soyayya da ƴan mata guda biyu ya roƙi masu amfani da yanar gizo da su ba shi shawara kan wacce zai zaɓa daga cikin ƴan matan nasa.
Wasu yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun halaka ma'aikacin hukumar zabe INEC, Emmanuel Igwe, a jihar Ebonyi yayin da yake hanyar dawowa daga jihar Abiya.
Lauyan APM ya ki janye kararsa a kotun zaben 2023. Jam’iyyar APM ta ce Kashim Shettima ya saba doka, ya shiga takara biyu, APC ta nemi Alkalai su kora karar.
Daga farko watan Yulin 2023, kudin wuta zai iya kara tsada a Najeriya saboda babban bankin kasa ya cire sabani a kasuwar canji, hakan zai jawo karin wahala.
Masu zafi
Samu kari