Latest
Babban malamin addinin musulunci, Ibrahim Oyinlade, wanda masu garkuwa da mutane suka sace a ƙauyen Uso jihar Ondo, ya kuɓuta daga hannun miyagun a ranar Lahadi
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya tabbatar da cewa alamu sun nuna uban gidansa, Nyesom Wike, na shirin tsallakawa zuwa APC, ya roƙi kar ya nesance shi.
Sabon Gwamnan Kano ya ce a makarantar Legal, Abdullahi Ganduje ya je ya kwace wuri, ya yi fulotai na alfarma. 70% na filayen na uwargidarsa ce da ‘ya ‘yanta.
Miyagun sun je gidan Basarake sun bindige shi, sun bi daki-daki, sun kashe ‘ya‘yansa. Ardon birnin Zazzau da kewaye ya na barzahu a dalilin ta’adin ‘yan bindiga
An zargi Peter Obi da cin amanar Atiku Abubakar, waɗanda dukkanin su 'yan takarar shugabancin ƙasa ne a mabanbantan jam'iyyu. Wani fitaccen malamin addinin.
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta yi amfani da burbushin rushe-rushen da da ta yi don sake gyara ganuwoyin da ke birnin Kano don masu yawon bude ido a jihar.
Akwai yiwuwar Shugaba Tinubu zai bai wa Kwankwaso, ɗan takarar shugabancin ƙasa a jam'iyyar NNPP, muƙamin ministan tsaro. Kwankwaso ya taɓa riƙe muƙamin minist.
'Yan bindiga a dajin Kagarko da ke jihar Kaduna sun harbe kafar wani da ya yi kokarin guduwa daga komarsu mai suna Ifeanyi a karamar hukumar Kagara ta jihar.
Wani fitaccen lauya kuma ɗan rajin kare hakƙin ɗan adam ya bayyana dalilin da ya sanya Shugaba Tinubu ba zai iya korar farfesa Mahmooɗ Yakubu, shugaban INEC.
Masu zafi
Samu kari