Latest
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bar mahaifarsa ta Daura, jihar Katsina don baki na yi masa zarya safe, rana, dare don hana shi samun shirun da yake so.
Hukumar Alhazai a birnin Abuja, ta sanar da rasuwar daya daga cikin mahajjata mai suna Hajiya Amina Yunusa a birnin Makkah, ta mika sakon ta'aziya ga iyalanta.
Wata budurwa ta koka kan yadda aka soke aurenta ana saura sati biyu sakamakon rashin jituwa da ta samu da 'yar uwar mijin da za ta aura a lokacin. Budurwar ta.
Jama’a sun caccaki wani direban Uber a soshiyan midiya kan ya cinye abincin Sallah da aka aike shi ya kai wa wata matashiya. Mutane sun yi tir da abun da ya yi.
Gwamna Ahmad Aliyu na jihar Saƙkwato ya cika alkawarin da ya ɗauka na dawo da biyan mutane masu lalurar nakasa tallafin N6,500 a kowane wata a jihar Sokoto.
Shugaban hukumar NUC, Farfesa Abubakar Rasheed ya mika shugabanci ga mataimakinsa Chris Maiyaki, bisa radin kansa, ya zama mukaddashin babban sakataren NUC.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya ba wa alhazan jihar fiye da 3000 Riyal 300 don rage musu radadi, ya roke su da zuci gaba da yiwa jihar addu'a.
Sojojin yankin Doma, jihar Nasarawa, sun kama wasu da ake zargin masu satar karafunan titin jirgin kasa ne a Angwan Yara, karamar hukumar Keana, jihar Nasarawa.
Wani abin fashewa da ake tunanin bam ne, wanda ake kyautata zaton cewa mayakan Boko Haram ne suka binne a tsakiyar hanya ya yi sanadin mutuwar mutane 6 a Borno.
Masu zafi
Samu kari