Latest
Labarin da muke samu mara dadi ya bayyana yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka kai hari kan gidan talabijin da rediyo a jihar Ribas da ke Kudancin Najeriya.
Za a ci gaba da zaman shari'a a kotun koli tsakanin gwamnonin da suka fusata game da wa'adin daina kashe tsoffin kudi da kuma gwamnatin tarayya, musannan CBN.
Dan majalisar wakilai mai wakiltan mazabar Babura/Garki a jihar Jigawa, Hon. Musa Muhammed Adamu Fagengawo da hadimin Gwamna Badaru sun fice daga APC zuwa PDP.
Wata yar Najeriya ta bada labarin yadda ta hadu da wani mai gyaran takalmi da ya fada mata cewa ya yi tafiya na fiye da awa 3 ba kwastoma kuma bai ci abinci ba.
Kotun koli ta dage shari'ar da ake tsakanin gwamnoni da gwamnatin tarayya game da dokar kudi na babban bankin Najeriya. An fadi yaushe za a zauna a jaj gaba.
Wani dattijo da ya fito neman aiki ya taki sa'a bayan da aka gwangwaje shinda maƙudan kuɗaɗe. Dattijon dai ya fito neman aiki ne domin ya biya kuɗin hayar gisa
Gwamnatin tarayya ta samu gagarumin nasara a babban kotun tarayya inda ta bukaci a mallake mata wasu gidaje da ake zargin mallakin gwamnatin jihar Kogi ne.
Tsohon shugaban APC na kasa kuma tsohon gwamnan jihar Edo, Kwamaret Adams Oshiomhole, ya ce nan da ranar Asabar Buhari da gwwamnan CBN kai karshen lokacinsu.
Kwanaki uku kafin zaben shugaban kasa da na majalisar tarayya wanda za a yi a ranar 25 ga watan Fabrairu, hukumar zabe ta kasa ta fara rabon kayan aikin zaben.
Masu zafi
Samu kari