Latest
Gamayyar likitoci masu kula da alhazai sun ce mutane 13 ne suka mutu a aikin hajji, yayin da fiye da 40,000 suka kamu da rashin lafiya daban-daban a Saudiyya.
An tsinci wani jariri mai wata bakwai a duniya goye a bayan mahaifyarsa sa'o'i 24 bayan ƴan bindiga sun halaka ta a ƙaramar hukumar Shiroro ta jihar Niger.
A makon nan za a san wadanda za su zama shugabannin masu rinjaye, marasa rinjaye, da masu tsawatarwa. Neman mukaman nan ya raba kan Sanatoci a Majalisar Dattawa
Wani mamban jam'iyyar PDP mai suna Hon. Rilwan a Twitter ya lissafo dalilai huɗu kwarara da za su sanya kotu ta tabbatar da rashin cancantar Shugaba Tinubu.
Watakila wasu tsofaffin Ministoci biyu Farfesa Oserheimen Osunbor da Ade Shittu da kuma Mohammed su shiga cikin Ministocin da Shugaban kasa Bola Tinubu zai nada
Akwai sojojin da za ayi wa karin matsayi a dalilin ritaya da aka yi a yanzu. Za a cike gibin da za a bari na mukamai, saboda haka wasu za su samu karin girma.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika sunan wanda yake so Tinubu ya ba mukamin minista a nan gaba kadan. Ya bayyana hakan ne a kwanan nan ga Tinubu.
Hukumar shirya jarrabawar JAMB ta bayana cewa, bata san da cewa daliba ta ci maki 362 ba, saboda a iyakar saninsu, 249 ta samu a jarrabawar da aka yi kwana nan.
Daya daga tsoffin sanatocin APC ya bayyana matsayarsa game da halin da ake ciki na kararrakin zabe da su Atiku da Tinubu ke fuskanta a yanzu. Ya fadi dalilai.
Masu zafi
Samu kari