Latest
Gwamna Dikko Umaru Radda na jihar Katsina ya bugi kirji kan nasarorin da gwamnatinsa ta samu kan ta'addanci inda ya ce sun rage matsalar da 70% a jihar.
Har yanzun ƴaƴan APC a Arewa ta Tsakiya ba su hakura da kujerar shugaban jam'iyya na ƙasa ba, wata kungiya ta fara neman waɗanda za su mara mata baya.
Mai fafutuka kare hakkin ɗan adam, Deji Adeyanju ya bayyana sunayen ministocin da yake ganin sun cancanci jinjina da kuma masu zaman dumama kujera.
Gwamnatin tarayya ta kafe kan ƙarin kudin wutar da ta wa ƴan Band A, amma ƴan kwadago sun ce ba za ta saɓu ba, ya zama dole a soke wannan karin a Najeriya.
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya a gwamnatin Muhammadu Buhari, Babachir Lawal ya soki salon mulkin Bola Tinubu inda ya ce hawansa ke da wuya komai ya lalace.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada tsohon shugaban INEC farfesa Attahiru Jega shugaban kwamitin gudanarwa a jami'ar Usman Danfodiyo da ke Sokoto.
Tun kafin a fara batun 2027, ana bakar adawa tsakanin Kwankwasiyya da mutanen Gandujiyya. A Kaduna, ana shuka irin rigima tsakanin Nasir El-Rufai da Uba Sani.
Gwamnonin Arewa maso yamma sun nemi taimakon majalisar dinkin duniya kan magance matsalolin tsaro, talauci, yaran da ba su zuwa makaranta da kiwon lafiya.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada shugabannin kwamitin gudanarwa da mambobinsu 555 a manyan makarantun Najeriya 111 a yau Asabar 18 ga watan Mayu.
Masu zafi
Samu kari