Latest
‘Yan kasuwan Arewa sun roki gwamnatin tarayya a karkashin jagorancin Bola Tinubu ta bude iyakoki. Kungiyar ‘yan kasuwan ta ce asarar makudan biliyoyi ake yi.
Ma’aikatar jin kai da kawar da talauci ta tarayya karkashin jagorancin Dr. Betta Edu, ta kaddamar da shirin rabawa talakawa tallafin kudi N20,000 a jihar Kogi.
Tsohon sakataren kungiyar NUPENG kuma jigo a jam'iyyar All Progressives Congress, Cif Frank Kokori ya yi bankwana da duniya yana da shekara 80 daidai.
Jarumar Kannywood da Nollywood Rahama Sadau ta cika shekaru 30 da haihuwa, ta yi kalamai masu ratsa zuciya. An haifi jarumar a ranar 7 ga watan Disamba 1993 a Kaduna
Rundunar yan sandan jihar Ogun ta tabbatar da cafke wasu miyagun mutane mutum biyu bisa zargin aikata laifin kisan kai na wani dalibin jami'ar OAU.
Yarinya yar shekaru takwas a Kano wacce ke fama da cutar kansa ta riga mu gidan gaskiya. Yarinyar ta ja hankalin Gwamna Abba Kabir wanda ya ziyarceta a asibiti.
Majalisar shari'a ta Najeria (NJC) ta amince da karin matsayin alkalai 11 daga Kotun Daukaka Kara zuwa Kotun Koli. Za a nada su da zaran Shugaba Tinubu ya sa hannu.
Fatara tana tada tsohon bashi, ‘Yan majalisan da aka yi a 1990s sun roki gwamnatin Bola Tinubu ta biya su albashi da alawus na aikin da su ka yi a baya.
Zanga-zanga ta barke a garuruwan Arewa ganin cewa ana tsakiyar maulidi a kauyen Tudun Biri sojoji su ka harba bama-bamai ga mutanen da ba su san hawa ko sauka ba.
Masu zafi
Samu kari