Latest
Wasu ɓata gari sun sace ragon da babban limami ya sayo da nufin yin layya a yankin ƙaramar hukumar Bassa a jihar Filato, lamarin ya faru ranar jajibiri.
Gwamna Umar Namadi na Jihar Jigawa ya jaddada kudirinsa na ganin cewa an samu wadataccen abinci a Najeriya wanda hakan zai rage talauci da bunkasa tattalin arziki.
Amurka ta janye sojojinta da suka kafa sansani a Nijar domin yakar ta'addanci biyo bayan wa'adin da sojojin da suka yiwa Muhammad Bazoum juyin mulki suka bayar.
Gwamnatin tarayya ta dage kan cewa ba za ta taba iya biyan abin da yah aura N62,000 ga ma’aikatan kasar nan ba duk da cewa ita ma kungiyar kwadago ta ja daga.
Rundunar sojin saman Najeriya ta samu nasarar ragargazar ƴan bindiga sama da 100 a wani samame da jirgin yaƙin sojojin da kai sansanin ƴan bindiga a yankin Faskari.
Akalla ‘yan kasashen Jordan da Iran 19 ne suka mutu a lokacin aikin Hajji a kasar Saudiya sakamakon tsananin zafi. Ana kuma fargabar mutum 17 sun bace.
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana yadda ta ke kashe N4b domin ciyar da dalibai 25,000 a makarantun kwana a jihar. Dakta Fauziyya Ada ce ta bayyana haka.
Gwamnatin tarayya ta wanke kanta daga wahalhalun da ‘yan Najeriya ke fama da shi, tare da bayyana wadanda ta ke zargi da laifin rugurguza tattalin arzikin kasa.
Wasu matasa sun tada hargitsi a wurin naɗin sabon basaraken Nkomoro a ƙaramar hukumar Ezza ta Arewa da ke jihar Ebonyi, sun lalata motocin jami'ai.
Masu zafi
Samu kari