Najeriya na alhinin rasuwar tsohon shugaban NFA, Alhaji Ibrahim Galadima, wanda ya rasu a Kano yana da shekaru 78. Tinubu ya aika sakon ta'aziyya mai ratsa zuciya.
Najeriya na alhinin rasuwar tsohon shugaban NFA, Alhaji Ibrahim Galadima, wanda ya rasu a Kano yana da shekaru 78. Tinubu ya aika sakon ta'aziyya mai ratsa zuciya.
Tsohon jagoran addini na kasar Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya rasa ransa sakamakon hare-haren Amurka da Isra'ila. Har yanzu Iran ba ta binne shi ba.
Trump ya soki shugabannin California kan gobarar da ta kashe mutum 24, ya ce ba su iya shawo kan matsalar ba. Gwamna Newsom ya gayyace shi ya ga barnar da kansa.
An shiga jimami a kasar India bayan wani dan majalisar dokoki ya bindige kansa. Dan majalisar mai suna Gurpreet Gopi ya rasu ne bayan ya harbi kansa bisa kuskure.
Rahotanni sun nuna cewa yan ta'adda da ake tunanin mayakan Boko Haram ne sun kai farmaki fadar shugaban kasar Chadi amma sun gamu da fushin dakarun sojoji.
KAsar Faransa ta yi magana kan zzargin cewa tana da hannu wajen yamutsa Nijar tare da hada baki da Najeriya. Wakilin Faransa, Bertrand de Seissan ne ya magantu.
Wasu mutane biyu daga Najeriya za su yi zaman yari a Amurka bisa yaudarar wata mata dala 560,000 ta hanyar soyayyarƙarya, inda suka yi amfani da sunan “Glenn Brown.”
Shugaban kasar Ghana, John Mahama ya yi kuskuren kiran Bola Tinubu da shugaban Ghana lamarin da ya tayar da kura. Lamarin ya jefa mutane a mamaki.
Bidiyon Faston Cocin Angelican a otel tare da budurwa ya tada cece-kuce a Kenya, inda ake zargin an hada baki don kamashi da neman kudi da bidiyon.
Kungiyoyin Bokaye sun yin alkawarin yin amfani da rundunonin aljannunsu kan duk kasashen da ke yi wa Nijar zagon kasa. Bokayen sun yi alkawarin yakar makiya.
Shugaba Akufo-Addo na kasar Ghana ya dakatar da jawabinsa na ƙarshe kan yanayin ƙasa don tabbatar da cewa an kula da lafiyar mai tsaronsa wanda ya fadi.
Labaran duniya
Samu kari