Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar NNPP, yana mai cewa yana bukatar sabon tsarin siyasa domin kwace mulkin Bola Tinubu.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar NNPP, yana mai cewa yana bukatar sabon tsarin siyasa domin kwace mulkin Bola Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Amurka ta yi nisa a sabon shirin yaƙi da ta ke yi da Iran, dakarunta za su shiga cikin Iran ta iyakokin ƙasar din a fafata
Fitacciyar jarumar Faransa Brigitte Bardot ta rasu tana da shekaru 91; ta sadaukar da rayuwarta wajen kare dabbobi bayan ta bar harkar fim tun a shekarar 1973.
Gwamnatin Tarayya ta yaye sama da jami’an tsaron dazuka 7,000 daga jihohi bakwai domin dakile ’yan bindiga, masu garkuwa da mutane da ’yan ta’adda.
Dan majalisa a Amurka, Riley Moore, ya yi tsokaci kan harin da kasarsa ta kawo a Najeriya. Ya bayyana cewa harin ya hana kisan Kiristoci lokacin Kirsimeti
Ba dukkan ƙasashe 206 na duniya ke bikin Kirsimeti ba, duk da cewa ana shagulgulansa a ƙasashen Kirista irin su Birtaniya da Amurka, har ma da wasu ƙasashen Musulmi.
Shugaban Faransa, Spain da wasu kasashen EU a Turai sun caccaki Amurka kan hana wasu daga cikin manbobinta shiga kasar Amurka karkashin Donald Trump.
Sheikh Faisal Nouman da ya shafe shekaru 25 yana kiran sallah a masallacin Annabi Muhammad SAW ya rasu. Iyaye da kakaninsa sun kasance masu kiran sallah a Madina.
An samu jirgin saman Air India bayan shekara 13 ba a same shi ba. An samu jirgin ne a wani filin jirgin sama kuma an sayar da shi bayan biyan harajin da ake nema.
Gwamnatin Amurka ta bayyana cewa daga 1 ga Janairun 2026 za ta fara hana 'yan Najeriya shiga kasar, Ofishin jakadancin Amurka ya ce za fara hana biza a 2026.
Gwamnatin Amurka da ta tabbatar da cewa ta rattaba hannu kan wata yarjejeniya da Najeriya domin inganta harkokin kiwon oafiya musamman na kiristoci.
Labaran duniya
Samu kari