Kwamishinan Matasa da Wasanni na Borno, Sainna Buba, ya janyo cece-kuce bayan yin barazanar cutar da masu adawa da APC da kuma hana su amfana ta gwamnati.
Kwamishinan Matasa da Wasanni na Borno, Sainna Buba, ya janyo cece-kuce bayan yin barazanar cutar da masu adawa da APC da kuma hana su amfana ta gwamnati.
Iran ta kai hari kan sansanonin Amurka a Jordan bayan harin Larak, yayin da Tehran ta yi barazanar mayar da martani mai tsanani kan duk wani sabon hari.
Wani jirgin kasar Rasha da ke da alaka da abokin Vladimir Putin ya wuce ta kusa da mashiga Hormuz da Amurka ta jibge sojoji domin hana jiragen ruwa wucewa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya nuna adawa da sababbin sharuddan da kasar Iran ta gabatar musamman kan batun shirin makamashin nukiliyarta.
Gwamnatin Amurka ta gurfanar da Cole Tomas Allen da aka zarga da yunkurin kashe Donald Trump. An nuna wukake da bindigogi da ya tanada domin kashe Trump.
Hukumomin kasar Amurka na ci gaba da bincike kan harin da wani dan bindiga, Cole Tomas ya kai taron yan jaridar White House da Shugaba Trump ya halarta.
Shugaban gwamnatin Jamus, Friedrich Merz ya bayyana cewa Iran ta ba Amurka kunya a yakin da suka yi na kwana 40. Ya ce Iran ta nuna karfin da ba a zato.
'Yan Najeriya a Afirka ta Kudu sun yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta kare rayukansu daga hare-haren kyamar baki, yayin da suke yaba wa kasar Ghana.
Iran ta lalata sansanonin sojin Amurka da jiragen yaki na biliyoyin daloli, yayin da majalisar Amurka ke neman bahasi kan kudaden da gwamnatin Trump ke kashewa.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta ɗan huce, ta fitar da sababbin buƙatu ga Amurka domin a bude mashigar ruwa ta Hormuz da kawo ƙarshen yaƙin yankin.
A labarin nan za a ji cewa shugaban Amurka Donald Trump ya yi magana game da yawan hari da wasu ɗaiɗaikun mutane ke kai masa da zummar hallaka shi baki daya.
Labaran duniya
Samu kari