Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Gwamnatin Amurka ta cewa ta kai kai hari kasar Syria kan ISIS sun kashe da dama. Shugaba Donald Trump ya ce zai cigaba da kai hari bayan kashe sojojin Amurka.
Shahrarren Shafin ra'ayi da sada zumunta, Facebook, ya sauya suna zuwa Meta daga ranar Alhamis, 28 ga watam Oktoba, 2021. Kamfanin ya sanar da hakan a shafinsa
Shugaban kasa Muhammadu Buhari na Najeriya ya kai ziyara kasar Saudiyya, inda ya yi aikin Umarah tare da wasu jiga-jigan gwamnatin da manyan 'yan kasuwan Najeri
Akwai wata Baiwar Allah da ta saida yaron da ta haifa N200, 000 ta samu abinci bayan Sojojin Amurka sun fice daga Afghanistan, an bar kungiyar Taliban da iko.
Wani fusattaccen bawan Allah ya fallawa sabon gwamnan yankin arewa maso yamma na Iran mari ana tsaka da rantsar da shi a ranar Asabar da ta gabata a Azerbaijan.
Sakamakon barkewar guguwar juyin mulki a kasar Sudan da ke nahiyar Afirka, manyan sojoji sun jagoranci juyin mulki inda su ka je har fadar Firayim ministan kasa
Rundunar sojin kasar Sudan ta hambarar da mulkin farar hula tare da saka dokar ta baci a fadin kasa baki daya bayan zanga-zanga ta barke a birnin Khartoum.
Rahotanni masu girgiza zukatan da ke zuwa a halin yanzu shi ne na daurin talalan da sojojin kasar Sudan suka yi wa Firayin Ministan Abdallah Hamdok, ministoci.
Wani mutum da aka yi wa daurin talala a gidansa a kasar Italiya ya tafi ofishin yan sanda ya nemi a sakaya shi a bayan kanta saboda ba zai iya cigaba da jure ra
Muhammadu Buhari, shugaban Nigeriayana cikin jerin musulmin duniya 500 mafi karfin fada aji kamar yadda cibiyar nazarin addinin Islama da ke Amman a Jordan ta f
Labaran duniya
Samu kari