Salisu Ibrahim
5624 articles published since 29 Dis 2020
5624 articles published since 29 Dis 2020
A rahoton da muka tattaro muku, mun kawo bayanai masu daukar hankali game da wasu jiga-jigan siyasar Arewa da ya kamata ku sani gabanin zaben gwamnoni na gaba.
A rahoton da muka tattara, mun kawo muku kadan daga abin da ya kamata ku sani game da 'yan takarar gwamna a jihar Gombe daga jam'iyyar APC da PDP mai adawa.
A rahoton da muka samo, an bayyana adadin jihohin da za a yi zaben gwamnoni a Najeriya yayin da ake ci gaba da shiri. Rahoto ya bayyana sunayen jihohin duka.
Yayin da ake jiran yin zaben gwamnoni a Najeriya, jihar Kano da Jigawa da Katsina za su fuskanci mamayar hukumar yaki da cin hanci da rashawa a kasa ta EFCC.
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya fadi abu daya da yake so Tinubu ya ci gaba da yi ko da kuwa ya bar mulki a tsakiyar shekarar nan da aka yi zabe a kasar nan.
Najeriya ta shiga jerin kasashen da ba a iya samun kudi a ci rance saboda hauhawar kudin ruwa da kasashen ke fuskanta. Mun kawo jerin kasashen har guda 10.
Tsohon mataimakin gwamnan CBN ya bayyana yadda aka yi kuskure wajen sauya fasalin kudi da aka dauko a wannan shekarar da kuma irin yadda aka samu kuskuren.
Yanzu muke samun labarin yadda aka sako mataimakin shugaban jam'iyyar APC na jihar Edo da 'yan sanda suka kama da sanyin safiyar yau Alhamis bisa wani zargi.
Yahudawan Najeriya sun ce ba za su amince da yadda ake ci gaba da sanya ranakun Asabar a matsayin ranakun gudanar da zabukan Najeriya ba, sun bayyana dalili.
Salisu Ibrahim
Samu kari