Muhammad Malumfashi
19685 articles published since 15 Yun 2016
19685 articles published since 15 Yun 2016
Za a ji inda ‘Yan takara suka kai kudin kamfe a jihar Katsina bayan Lawal Uli sun yi karar Sanata Lado Danmarke, Aminu Ahmed Yar’dua, da Mustapha Inuwa a Kotu.
Farfesa Ibrahim Yakasai ya sanar da Hukumar INEC cewa tursasa shi aka yi wajen sanar da sakamako. Wasikar da Farfesan ya rubutawa jami’in INEC ta canza labarin.
Dino Melaye ya ce canjin kudi da aka fito da shi gabanin zabe ba yaudara ne. Mai magana da yawun Atiku-Okowa a jam’iyyar PDP ya ce sun kashe N400bn a kamfe.
Ana kulle-kullen kashe ‘Dan takaran Gwamnan Legas a jam’iyyar LP. Bode George wanda jagora ne a PDP ya ce akwai shirin da ake yi na kashe Gbadebo Rhodes-Vivour
Wani kurtun sojan kasa ake zargin ya harbe uban gidansa da abokin aikinsa, kuma ya kashe kan shi. Za a ji kwamitin BOI zai yi bincike domin gano abin da ya faru
M. Liman, Yusuf Ali, Lateef Fagbemi, A. Mustapha, da Ahmed Raji su na cikin Lauyoyin zababben shugaban kasa. Sannan akwai tsohon Shugaban NBA da tsohon Gwamna.
Nyesom Wike ya ce watsi da Gwamnonin PDP ya jawo aka sha kasa a hannun APC. Wike ya ce yana cikin wadanda suka dage dole sai mulki ya koma hannun ‘Dan Kudu.
An kama Garba Tahir da satar N26m na tsofaffin ma’aikatan gwamnati. Alkalin kotun tarayya a garin Abuja ya samu tsohon Akanta da wawuran fanshon ma’aikata.
Ibrahim Bello Mohammed yana cikin zababbun ‘yan majalisar wakilan tarayya a 2023. Matashin ya lashe zabe a PDP, zai tafi Majalisar Wakilai yana Mai Shekara 27.
Muhammad Malumfashi
Samu kari