Muhammad Malumfashi
19685 articles published since 15 Yun 2016
19685 articles published since 15 Yun 2016
Za a samu jerin Sanatoci da Za a tantsar a Majalisar daga Abuja da Jihohi 36. Babu cikakken sakamakon Enugu, Imo, Taraba, Yobe, Borno, Kebbi, Zamfara, da Filato
Nan da kusan watanni uku ake sa ran za a rantsar da sabuwar majalisar tarayya. Za a samu sababbin Sanatoci da ‘Yan majalisar da suka doke wadanda suka dade.
Nasir El-Rufai ya zargi Gwamnan babban banki da AGF da hannu wajen yaudarar Shugaban kasa, ya ce duk da mugun nufin da aka yi, jam’iyyarsu ta APC ta lashe zabe.
Abubakar Sadiq Usman ya jero hukuncin da kotun koli ta zartar a shari'ar canza kudi. Matashin shi ne Hadimin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ahmad Lawan,
A zaben 2023, kowane ‘Dan takara ya ce shi ne wanda ya yi galaba, ba Bola Tinubu na Jam’iyya mai-ci ba. Tsohon Shugaban APC, Adams Oshiomhole ya yi magana.
Wasu jihohi sun kai karar gwamnatin tarayya har gaban kotun koli a game da yadda aka gudanar da zaben shugaban kasa, sn yi dace duka wadannan jihohi na PDP ne.
Bola Tinubu ya maidawa Atiku Abubakar martanin shigar da kara/ Jawabin Festus Keyamo ya yi ikirarin watsi da tsarin karba-karba ya jawo Atiku ya rasa takara.
A zaben shekarar nan, wasu daga cikin ‘ya ‘yan manyan Najeriya sun nemi kujerun siyas, za a ji yadda ‘Ya ‘Yan Gwamnoni da Saatoci suka kaya a zabukan na bana.
A madadin kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa, Dele Momodu ya ce PDP za ta shiga kotun zabe, akwai kwararrun Lauyoyin da a shirye suke da su taimaka masu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari