Muhammad Malumfashi
19685 articles published since 15 Yun 2016
19685 articles published since 15 Yun 2016
Shugabannin Jam’iyyar All Progressives Congress a Garin Donga, za su ladabtar da Emmanuel Bwacha. A halin yanzu 'yan kwanaki suka rage a shirya zaben Gwamnoni.
Godwin Emefiele ya kitsa manakisa domin a karbe Legas daga hannun Jam’iyyar APC. Gwamnan babban banki ya shirya yadda LP za ta lashe zaben Gwamnan Legas a 2023
Ku na da labari kusan mako guda rak ya rage a shirya zaben Gwamnoni da ‘yan majalisar dokoki na jihohi a fadin kasar nan, amma ana ta fama da rikicin siyasa.
Babban kotun tarayya ya yankewa wasu jiga-jigan PDP daurin shekaru biyu a kurkuku. An ba ‘Yan siyasar N140m da nufin ayi murdiya a zaben shugaban kasa na 2015g
A rahoton nan, za a ji wasu daga cikin gwamnonin jihohi sun soma shirye-shiryen shiga kotu da Ministan shari’a, Abubakar Malami da Gwamnan CBN, Godwin Emefiele.
Za a ji Sanata Shehu Sani ya fadi yadda ya taimakawa Musulmai a Giwa, Birnin Gwari, Jere, Rigasa da sauransu, ya ce 'Yan APC ba su yi komai ba sai yaudara.
Femi Gbajabiamila yana shirin watsi da kujerar Majalisa a Najeriya, yana so a nada shi a matsayin shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa a mulkin Bola Tinubu.
Fadar shugaban kasa ta fadawa Jam’iyyun PDP da LP cewa Bola Tinubu zai karbi mulkin kasa, an ji cewa ba za soke zaben nan ba ko wanene zai zama shugaban kasa.
Za a ji Ahmed Muhammad Makarfi yana zargin cewa ana bi ana cafke magoya bayan PDP a Kaduna, yanzu haka an kama Darektan yada labarai na kwamitin yakin zabe.
Muhammad Malumfashi
Samu kari