Muhammad Malumfashi
19638 articles published since 15 Yun 2016
19638 articles published since 15 Yun 2016
A makon nan ne kwamitin harkokin kasar wajen yakin neman zaben APC a 2023 ya dawo da Naira miliyan 2.4 zuwa ga uwar kwamitin kamfe na PCC bayan kudi ya yi saura
A wannan rahoto, Legit.ng ta tattaro wuraren da ake sa ran zabuka za su kankama aa gobe. 'Yan takaran Sanatocin Kebbi, Sokoto da Zamfara za su san mokamarsu.
Da aka je kotun sauraron karar zaben bana, Bola Tinubu da ya lashe zaben sabon shugaban kasa da aka yi, ya yi bayanin abin da ya hana Atiku Abubakar nasara
A shekarar nan, da aka tashi jero mutum 100 da tasirinsu ya kai inda ya kai a ban kasa, an kawo Bola Tinubu a mujallar nan ta TIME da ake bugawa a Kasar Amurka.
Yau jam’iyyar APC za ta shirya zaben tsaida gwani na ‘dan takarar Gwamnan jihar Kogi, kwatsam sai aka ji wadanda ake ganin su na kusa da Gwamna sun janye takara
Bola Tinubu yana kalubalantar Peter Obi a kotu, yana so a soke takararsa, kuma ya nemi kotu ta binciki kuri’un da Obi ya samu a inuwar LP zaben 2023 da aka yi.
An kori Abdulmumin Jibrin daga matsayin Darekta a Hukumar FHA mai kula da gidajen tarayya, ‘dan siyasar ya kauracewa aikinsa ba tare da kwakkwaran dalili ba.
Shugabancin Majalisar Wakilan zai iya fadawa Arewa, Franic Waice yana neman Mataimaki. Waice ya roki a zabe shi ya zama mataimakin Shugaban Majalisar kasar.
Nyesom Wike da wasu Gwamnonin PDP sun shirya makarkashiya domin a canza NWC, amma Gwamnan Bauchi, Bala Mohamme ya dage sai ya takawa ‘Yan kungiyar G5 burki.
Muhammad Malumfashi
Samu kari