Muhammad Malumfashi
19547 articles published since 15 Yun 2016
19547 articles published since 15 Yun 2016
Ganin Muhammadu Buhari ya dare kan mulki a Mayun 2015, saura ‘yan kwanaki ya bar ofis, Femi Adesina ya fitar da takarda kunshe da cigaba da aka kawo a shekaru 8
Wasu jami’an gwamnatin tarayya sun yi karar Nasir El-Rufai a kotu saboda ya rusa sashen makarantar FGC Malali, zai fallasa dalibai da malamai ga rashin tsaro.
Za a ji watan jiya ne ‘Dan Najeriya ya zama Mutum #3 da ya fi kowa kudi a Afrika. Shugaban kamfanin BUA, Abdul Samad Rabiu yana gaban Nicky Oppenheimer a yau.
Yaron tsohon Sarkin Kano, ya ce babu wani laifi da mahaifinsu ya aikata, illa sukar Gwamnati, ya ce tofa albarkacin baki kan tattalin arziki bai saba doka ba
Alhassan Ado Doguwa zai yi takarar shugabancin majalisar wakilan tarayya duk da ana zarginsa da kisa. Doguwa ya karyata zargin, ya kuma kalubalanci a kawo hujja
Ana binciken Godwill Akpabio a EFCC, tsohon Ministan na N/Delta yana cikin masu neman zama shugaban majalisar dattawan Najeriya a karkashin jam’iyyar APC mai-ci
Za a ji a ranar Asabar ne Sarkin Kano na 14, Muhammadu Sanusi II ya yi fita cikin kayan sarauta yayin da mutane su ke ta surutu a kan yiwuwar komawarsa mulki.
An harbi jirgin kasar Turkiyya da ya je kwashe ’yan kasar da suka makale a Sudan bayan bangarorin da ke yakar juna sun amince su kara tsagaita wuta na awa 72.
A Twitter Mai magana da bakin Atiku Abubakar ya jero Ministocin APC. Daniel Bwala ya fadi wanda zai zama SGF, NSA, Shugaban ma’aikatan fada a mulkin Bola Tinubu
Muhammad Malumfashi
Samu kari