Muhammad Malumfashi
19627 articles published since 15 Yun 2016
19627 articles published since 15 Yun 2016
Labari ya zagaye gari cewa tsohon AGF ya na wasan buya da EFCC. Tsohon Ministan shari’a na kasa, Abubakar Malami SAN ya karyata rade-radin cewa ya bar Najeriya
Muhammadu Sanusi ya sa labule da Shugaban kasa, kuma ya fadi abin da su ka tattauna a kai. Sanusi II ya ce ya na so gwamnati ta magance matsalar tattalin arziki
Za a ji Hamshakan masu kudin Najeriya sun rasa Biliyoyin Daloli tun da CBN ya saki Naira a kasuwa. Attajiran da ake ji da su kamar su Aliko Dangote sun ja baya.
Sanusi Bature Dawakin Tofa ya ce Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi nadin mukamai. Abba Gida Gida ya ba Salisu Yahaya Hotoro, Salisu Muhammad Kosawa mukaman SA.
Ana sauraron wadanda Bola Ahmed Tinubu zai zaba su yi Ministoci. Maganar neman kujerun Ministan ya kara karfi ne bayan shugaban kasa ya nada masu bada shawara.
Shugaban Najeriya ya dauko wasu kwararru da za su rika ba shi shawara. Wannan rahoto ya kawo tarihin irinsu Nuhu ibadu da sauran sababbin Hadiman Bola Tinubu.
Mutane 500, 000 za su samu aiki bayan matakin da Bola Tinubu Ya Dauka. Tinubu ya sa hannu a kudirin kare bayanai, tuni ta zama doka da za tayi aiki a Najeriya.
Sammako Sanatoci su ka yi wajen zuwa majalisar tarayya a ranar da za ayi zabe. Sanatan Ekiti ya ce sun yi kwanaki babu barci saboda yakin zaben Akpabio/Barau.
A yau ake jin sanarwa daga Kakakin hukumar EFCC a Najeriya, Mista Wilson Uwujaren cewa Chukkol zai canji Abdulrasheed Bawa a matsayin Shugaban Hukumar EFCC
Muhammad Malumfashi
Samu kari