Muhammad Malumfashi
19629 articles published since 15 Yun 2016
19629 articles published since 15 Yun 2016
Motoci za su rika barkowa Najeriya kamar yadda aka saba a baya. An saurari koken ‘yan kasuwa da kwastam bayan da aka rubutawa FEC wasika domin a bude iyakar.
Yadda Bola Ahmed Tinubu ya fara mulki da kyau ya na cigaba da burge mutane da-dama, wannan shi ne ra'ayin Festus Keyamo da ya ce ‘yan adawarsa sun fara kaunarsa
Godwin Obaseki da Bukola Saraki sun halarci taron sulhun PDP. Amma ba a ga keyar Prince Uche Secondus, Nyesom Wike, Ifeanyi Ugwuannyi da Aminu Tambuwal ba.
Sakataren gwamnatin tarayya ya bada sanarwa a makon nan cewa Bola Ahmed Tinubu ya sallami daukacin majalisun da ke kula da hukumomi, ana shirin a nada sababbi.
Yayin da ya shafe tsawon mako daya a tsare, binciken DSS ya kai ga na kusa da AbdulRasheed Bawa. Sannan na hannun daman tsohon Shugaban EFCC sun amsa tambayoyi.
Za a fahimci cewa sabon Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya naɗa ɗansa na riƙo, Ahmad A Yusuf a matsayin Sakataren Gudanarwa na Hukumar Tarihi da Al’adu ta jihar.
Wakilin Birtaniya ya ce manufofin Bola Tinubu za su taimakawa tattalin arzikin Najeriya. A cewarsa Duniya ta na lura da tsare-tsaren da Tinubu ya ke kawowa.
Godwin Emefiele ya na tsare a wajen DSS a Najeriya na kwana da kwanaki don haka ya je kotu, amma Gwamnati ta nuna cewa Emefiele zai kufce idan ya samu beli
Makonni bayan ya karbi mulki, sabon Gwamnan Taraba ya shirya yin bincike a jihar. Wannan kwamitin binciken ya na karkashin jagorancin Mista Polycarp Iranius ne
Muhammad Malumfashi
Samu kari