Muhammad Malumfashi
19639 articles published since 15 Yun 2016
19639 articles published since 15 Yun 2016
Jami'ar BUK ta sanar da karin kudin karatu ga masu yin digiri da digirgir, an fahimci cewa kudin rajista, kama hayan daki da karbar satifiket duk sun tashi
Babu mamaki Bola Ahmed Tinubu ya fatattaki Shugabannin ma’aikatu da cibiyoyin gwamnati. Wasu su na rike da mukamansu tun bayan da Muhammadu Buhari ya hau mulki.
Fetur zai iya tashi a Najeriya a lokacin da mutane ba su gama farfadowa daga radadin cire tallafi ba. A wurare da-dama lita ta kai N540, kudin ya fara wuce haka
Tsohon hadimin Nyesom Wike, Marshal Obuzor ya yi kaca-kaca da Atiku Abubakar, ya ce ta kare masa a siyasa shiyasa domin ya na neman mulkin Najeriya tun 1993.
Muhammadu Buhari ya fadi dalilin da ya sa shi hakura da janye tallafin fetur kafin ya bar Aso Rock. Buhari ya yabi yadda Shugaba Bola Tinubu ya fara mulkinsa.
Kujerar Majalisa ta jawo rigima tsakanin Atiku Abubakar da G5 watau Nyesom Wike, Seyi Makinde, Samuel Ortom, Okezie Ikpeazu da Ifeanyi Ugwuanyi a Jam’iyyar PDP.
Sabuwar dokar kasa ta wajabtawa Bola Ahmed Tinubu nada Ministoci cikin watanni biyu. Sanatoci za su iya fara aikin tantance Ministoci bayan hutun babbar sallah.
Abubakar Adamu Rasheed ya bar kujerar da ya ke kai ta Hukumar NUC mai kula da jami’o’in Najeriya. Farfesa Rasheed ya zabi ya ajiye aikin gwamnatin da kan shi.
Abuja Electricity Distribution Company (AEDC) ya ce kudin wutar lantarki zai tashi daga ranar 1 ga watan Yulin 2023, farashin da aka saba sayen lantarki ya daga
Muhammad Malumfashi
Samu kari