Muhammad Malumfashi
17194 articles published since 15 Yun 2016
17194 articles published since 15 Yun 2016
Kwanakin baya aka yi alkawarin Najeriya za ta fara tace mai a cikin gida. Watan Agusta ta wuce, kamfanin Dangote bai fara tace danyen mai a Najeriya ba.
A dalilin tashin da litar man fetur ta yi, Gwamnatin jihar Edo ta samar da motoci domin hawa kyauta. Za a shafe tsawon makonni ana cin moriyar tsarin.
Nyesom Wike ya na so ya rugurguza Jam’iyyar PDP saboda ya yi takarar 2027. Pedro Obaseki ya yi wa Wike raddi da ya fara yin kira a dakatar da Atiku Abubakar a PDP.
Ministan tarayya, Nyesom Wike zai gyara hanyoyi 135 a watanni shida. Ayyukan Nyesom Wike na farko a Abuja za su shafi yankunan Garki, Wuse, Gwarimpa da Maitama
A yau Bola Tinubu ya zauna da Gwamnatin UAE, an cire takunkumi a kan 'Yan Najeriya. Za a cigaba da zuwa Dubai bayan Bola Tinubu ya sa baki a rikicin da ya gada.
A maimakon haka, sanarwa ta fito daga fadar Aso Rock a kan rage adadin masu biyan haraji. Babu niyyar karawa al’umma, Bola Tinubu ya ce za su rage kawo sauki.
Ma'aikata sun gigice da Bola Tinubu ya fara binciken ‘barnar’ da aka yi a bankin CBN. Sannan Gwamnatin tarayya za ta yi bincike a Hukumar NIRSAL inda aka rika sata.
Rahoto ya zo cewa Shugaban Kasar Amurka ya Jinjinawa Bola Tinubu. A makon jiya aka yi taron G20 a Indiya inda shugabannin duniya su ka hadu da Joe Biden.
Mutum ba zai yi kuskure ba idan ya ce Najeriya ta zama kasar da aka tafka rashin gaskiya. Kanal Dangiwa Umar ya ce Muhammadu Buhari ya yaudari jama’a.
Muhammad Malumfashi
Samu kari