Muhammad Malumfashi
17216 articles published since 15 Yun 2016
17216 articles published since 15 Yun 2016
Emmerson Mnangagwa ya gaji Robert Mugabe a 2017, har yanzu shi ne shugaban Zimbabwe. ‘Dan Shugaban Kasar ya zama Minista da Mahaifinsa ya sake darewa karagar mulki.
Tsohon Minista ya bada shawarar yadda za a inganta zabe. Hon. Osita Chidoka ya na son ganin dole a kammala shari’a kafin rantsuwa kuma ka’idojin INEC su shiga doka.
George Turnah wanda ya na da kusanci da Goodluck Jonathan, ya taba zama hadimi na musamman a NDDC zai tafi gidan gyaran hali a sakamakon samun shi da laifi.
Mun kawo jawabin Sheikh Idris Abdulaziz kan rasuwan Sheikh Abubakar Giro Argungu bayan rigimarsu a 1990s, ya ce ya na yi masa zaton iyakar fahimtarsa yake yi.
Binciken Godwin Emefiele ya nuna abubuwan da su ka faru a Bankin CBN. Kwamitin Jim Obazee bai gamsu da alkaluman da CBN ya fitar ba, ya na sabon bincike.
Gwamnatin tarayya ta bada aikin gyara hanyar Amanwozuzu-Uzoagba-Eziama-Orie-Amakohia a Imo. David Umahi ya ce 'dan kwangilar da ke aikin ya ji kunya.
Kwanakin baya aka yi alkawarin Najeriya za ta fara tace mai a cikin gida. Watan Agusta ta wuce, kamfanin Dangote bai fara tace danyen mai a Najeriya ba.
A dalilin tashin da litar man fetur ta yi, Gwamnatin jihar Edo ta samar da motoci domin hawa kyauta. Za a shafe tsawon makonni ana cin moriyar tsarin.
Nyesom Wike ya na so ya rugurguza Jam’iyyar PDP saboda ya yi takarar 2027. Pedro Obaseki ya yi wa Wike raddi da ya fara yin kira a dakatar da Atiku Abubakar a PDP.
Muhammad Malumfashi
Samu kari